Friday, April 19, 2024

Kasar Saudiyya ta bayyana 11 ga watan Maris a matsayin 1 ga watan Ramadan.

0
Kasar Saudiyya ta bayyana 11 ga watan Maris a matsayin 1 ga watan Ramadan   Kwamitin Ganin Wata a ƙasar Saudiyya ya Sanar da Ganin Jinjirin...

DA DUMI-DUMI: ‘Yan sanda a babban birnin tarayya sun kubutar da yan uwan Nabeeha...

0
Kamar yadda CP yayi alƙawarin samar da ingantaccen tsarin tsaro a yankunan da abin ya shafa, bayan . Biyo bayan ci gaba da gudanar da...

Jirgin fasinjojin Japan Airlines ya kama da wuta bayan da yayi karo da Jirgin...

0
Jirgin fasinjojin Japan Airlines ya kama da wuta bayan da yayi karo da Jirgin jigila. Jirgin saman Japan ya yi karo da na jigilar kaya,Wanda...

Wani magidanci ya kashe ‘yayansa hudu tare da matarsa a Faransa

0
Wani magidanci ya kashe 'yayansa hudu tare da matarsa a Faransa ‘Yan sanda a Faransa, sun cafke wani magidanci da ake zargi da amfani da...

Gwamnan Jihar Gombe Ya Taya Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa, Ganduje Murnar Cika Shekaru...

0
Gwamnan Jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya CON, ya taya Shugaban Jam'iyyar APC na Ƙasa Dr. Abdullahi Umar Ganduje murnar cika shekaru 74 da haihuwa...

Da dumi-dumi;Kungiyar kwadago ta dakatar da yajin aikin da ta fara a jiya Litinin.

0
Majalisar zartarwa ta kasa, NEC, taron kungiyar kwadago ta Najeriya, NLC, da kungiyar kwadago. Majalisar dokokin Najeriya, TUC, ta dakatar da yajin aikin da take...

OHINOYI NA AL’UMMAR IBIRA YA KWANTA DAMA

0
OHINOYI NA AL'UMMAR IBIRA YA KWANTA DAMA Rahotanni sun bayyana cewa a safiyar yau ne, Allah ya yi wa Sarkin Al'ummar Ibira (Ohinoyi of...

Yadda matashi dan shekara 15 ya bayyana cewa ya kashe kakarsa ne Saboda yayyi...

0
Wani yaro dan shekara 15 dan garin Drobo Gonasua da ke karamar hukumar Jaman ta Kudu ya shiga hannun jami’an tsaro bisa zarginsa da...

Shugaba Tinubu Ya Yi Ta’aziyya Ga Iyalan Adamu Fika

0
Shugaba Bola Tinubu ya bayyana alhininsa game da rasuwar Alhaji Adamu Fika. Alhaji Adamu fika wanda ya taba rike mukamin shugaban ma’aikatan gwamnatin tarayya, ...

Majalisar wakilai ta ƙi yarda a yafe wa ɗalibai kuɗin WAEC da NECO da...

0
A ranar Laraba 26 ga watan Oktobar 2023  ne Majalisar Tarayya ta yi fatali da roƙon neman amincewa da ƙudiri kan batun ɗaliban sakandare...