Gwamnonin APC Sunyi Zaman Sirri, Ganduje Zai Iya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar

0
A yammacin ranar Laraba ne gwamnonin jam’iyyar APC suka gudanar da taro a bayan fage, domin tattaunawa kan halin da jam’iyyar ke ciki, bayan murabus...

Attajirin Afirka ta Kudu ya maye gurbin Dangote a matsayin wanda ya fi kowa...

0
Shugaban rukunin Dangote, Aliko Dangote,ya rasa matsayinsa  ya zama na biyu a cikin jerin attajirin da suka fi kowa kudi a Afirka bayan da...

The Oba of Oyo Oba Lamidi had passed on.

0
The third from the throne of  Alowodu , The Alafin of Oyo had passed on in the late hours of Friday at the Afe...

Yanzu Yanzu: Gobara Ta Lalata Wani Sashin Kotun Koli

0
Kotun ta ce wani sashe na kotun kolin ya ci wuta a safiyar ranar Litinin, duk da cewa ba a sami asarar rai ba. Jami’in...

Buhari zai dawo kwanaki kafin a mika mulki a ranar 29 ga Mayu; Likitan...

0
  Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kasance a birnin Landan na tsawon mako guda bisa umarnin likitan hakori wanda ya fara duba sa. Shugaban zai dawo ne, kwanaki...

Gbajabiamila yayi murabus daga matsayin shugaban majalisar wakilai

0
TSOHON Kakakin Majalisar, Femi Gbajabiamila ya yi murabus daga Majalisar Wakilai domin ya ci gaba da aikinsa na Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa. An gabatar...

Adamu ya ajiye mukaminsa na shugaban jam’iyyar APC

0
Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya mika takardar murabus dinsa a daren jiya,kamar yadda muka samu rahoto.   Majiya mai tushe ta tabbatar...

Yanzu-yanzu: Buhari ya bukaci majalisar dattawa ta amince da su biya bashi da ake binsa...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na neman majalisar dattawa ta amince da biyan bashin da ake bin sa.   An gabatar da bukatar da shugaba Buhari ya...

APC ta fara tantance ‘yan takarar shugaban kasa gabanin zaben fidda gwani

0
  Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta fara tantance masu neman takarar shugaban kasa a zaben 2023. Ana gudanar da atisayen ne a asirce a wani...

DA DUMI DUMI: Kotu ta yanke wa dan sanda Vandi hukuncin kisa ta hanyar...

0
Babbar kotun jihar Legas da ke zama a dandalin Tafawa Balewa annex, Igbosere, tsibirin Legas ta yanke ma wani mataimakin Sufeton ‘yan sanda (ASP)...