Saturday, March 30, 2024

Yanzu-yanzu: Kotu ta tabbatar da nasarar zaben Mohammed a matsayin gwamnan Bauchi

0
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Bauchi ta tabbatar da nasarar Gwamna Bala Mohammed na jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar da aka gudanar...

Rundunar ‘yan Sandan jahar Filato ta cafke Noah Kekere da ake zargin shi da...

0
Rundunar ‘yan sanda a jihar Filato ta cafke wasu likitoci guda biyu bisa zargin su da hada kai da wani likita mai suna Noah...

Cutar mashaƙo ta yi sanadiyyar mutuwar yara ɗari biyar da Ashirin a jihar Kano

0
Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa a baya bayan nan cutar Diphtheria wato mashaƙo ta kashe yara sama da ɗari biyar da Ashirin 520. Daraktan...

FCTA ta yi barazanar kama wadanda ke karya dokar Abuja Masterplan.

0
Hukumar babban birnin tarayya FCTA, ta yi barazanar daukar matakin da ya wuce ruguza duk wasu gine-ginen da ba su dace ba, domin aiwatar...

FEDERAL GOVERNMENT AND NLC MEETING YESTERDAY ENDS IN DEADLOCK.

0
The meeting between the Federal Government and the Nigeria Labour Congress (NLC) to avert an imminent strike action ended on Monday without a concrete...

Shugaba Tinubu Yayi Sabbin Nadi

0
Shugaba Bola Tinubu ya nada Kingsley Stanley Nkwocha, tsohon Manaja kuma Editan Jaridar Leadership Daily, a matsayin Babban Mataimaki na Musamman (SSA) kan Harkokin...

Hukumar babban birnin tarayya , ta bukaci manajojin shahararren rukunin shagunan Area 1 da...

0
Sakamakon daruruwan na’urorin samar da wutar lantarki da ‘yan kasuwa ke amfani da su,Hukumar babban birnin tarayya , ta bukaci manajojin shahararren rukunin shagunan...

78th UN General Assembly: Governor Inuwa Yahaya Accompanies President Tinubu To New York.

0
Gombe State Governor and Chairman of the Northern Governors’ Forum, Muhammadu Inuwa Yahaya CON, will be accompanying President Bola Ahmed Tinubu on a trip...

Gwamna Abdullahi Sule na jahar Nasarawa ya kawo ziyarar rangadi ga Nyesom Wike a...

0
Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja ta bude tattaunawa da gwamnatin jihar Nasarawa da nufin hada kai wajen samar da layin dogo da...

PRESIDENT TINUBU NOMINATES NEW CBN GOVERNOR AND MANAGEMENT TEAM FOR SENATE SCREENING AND CONFIRMATION

0
STATE HOUSE PRESS RELEASE PRESIDENT TINUBU NOMINATES NEW CBN GOVERNOR AND MANAGEMENT TEAM FOR SENATE SCREENING AND CONFIRMATION President Bola Tinubu has approved the nomination of...