Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen kasa,ta tsara sabon jadawalin lokacin tashin jiragen kasan.
Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen kasa ta Najeriya ta sanar da daidaita jadawalin lokacin tashi na jiragen kasa biyu na karshe daga Idu (Abuja)...
SHUGABAN KASA TINUBU YA DAKATAR DA SHUGABAN HUKUMAR RAYA WUTAR LANTARKI AHMAD SALIHIJO AHMAD...
Dangane da wasu sabbin binciken da aka gano a yayin wani kwakkwaran bincike kan harkokin kudi na Hukumar Raya Wutar Lantarki ta Karkara (REA),...
Za a kaddamar da masallacin dindindin na yin sallar Juma’a da sauran salloli a...
A karon farko tun bayan da aka fara taron majalisar dokokin tarayya Abuja, za a fara bude masallacin dindindin na yau da kullum da...
Tsohon kakakin majalisar wakilai, Hon. Yakubu Dogara, ya yabawa Shugaba Muhammadu Buhari bisa sauye-sauyen...
Tsohon Kakakin Majalisar Wakilai, Honarabul Yakubu Dogara, ya yaba wa Shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa ga sauye-sauyen da ya yi a harkar zabe a...
FCT-IRS na buƙatar cikakkun bayanai na ƴan ƙasashen waje da kamfanoni don takaddun shaida.
A ci gaba da kokarin da take yi na daidaitawa da inganta kudaden shiga na cikin gida na Abuja, hukumar tattara kudaden shiga na...
Babban Alkalin Babban Kotun Shari’a Hussein Yusuf Ya Yi Alkawarin Cewa Zai Mangance...
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Mista Nyesom Wike, ya yi kira ga Hukumar Shari’a ta Babban Birnin Tarayya, Abuja, da ta duba matakin ba...
Gudanar Da Mulki A Zamanance: Jihar Gombe Ta Sha Ruwan Lambobin Yabo.
...Yayin Da GOGIS Ta Zama Zakara A Tsarin Taswira Da Zamanantar Da Harkokin Filaye.
...Hukumar Tabbatar Da Bin Ƙa'idoji Da Tsare-Tsare Na Gombe Kuma Ya...
THE WOMAN WHO BITES OFF AND SWALLOWED THE FLESH OF AN NSCDC OFFICER,REMANDED IN...
The Federal Capital Territory Mobile Magistrate Court on Wednesday, remanded Binta Dahiru 'F' 33 years old and her husband Dahiru Musa 'M' 37 years...
Bom ya jikkata wasu a taron gangami na Jam’iyyar APC a filin Ojukwu da...
Mutane 3 ne suka jikkata sakamakon wasu bama-bamai biyu da ake zargin sun tarwatsa taron gangamin jam’iyyar APC a filin wasa na Rumu-Woji, da...
Mutuwar Adegoke:Kotu ta yankewa Adedoyin hukuncin kisa ta hanyar rataya.
9Babbar kotun jihar Osun ta samu fitaccen mai otel din, Dokta Ramon Adedoyin da laifin kashe Timothy Adegoke, tsohon dalibin digiri na biyu a...