DA ƊUMI-ƊUMINSA: Sarkin Kano Aminu Ado Bayero Ya Angwance.

0
DA ƊUMI-ƊUMINSA: Sarkin Kano Aminu Ado Bayero Ya Angwance Da safiyar wannan rana ta Juma'a 6 ga watan 1 na shekara ta 2023 aka ɗaura...

IBB saurayina ne amma yanzu bama tare domin na rabu da shi, in ji...

0
Ummi Ibrahim, fitacciyar tsohuwar jarumar Kannywood wacce aka fi sani da Ummi Zee Zee, ta tabbatar da rade-radin da ke cewa ta yi soyayya...

Ko a jiki na game da sake dawo da binciken bidiyon dala:In ji Ganduje.

0
Tsohon gwamnan jihar Kano Abdullahi Umar Ganduje, ya ce ko a jikinsa, game da matakin da gwamnatin jihar ta dauka na ci gaba da...

Jaruma Rukayya Dawayya Ta Gina Katafaren Gida

0
Fittacciyar jaruma kuma mai shirya fina_finai a Kannywood rukkaiya umar santa wadda akafi sanni da rukkaiyya dawayya ta gina katafaren gida. Kamar yadda jarumar ta...

Bikin fina-finan Abuja zai bunkasa harkokin yawon bude ido – Minista

0
Karamar ministar babban birnin tarayya, Dr. Ramatu Aliyu a yau Alhamis, ta ce bikin fina-finan na Zuma da ke tafe zai bunkasa harkokin yawon...

Ina tunanin tsayawa takara shekara ta 2023 – cewar Rukayya Dawayya

0
  Fitacciyar jaruma a masana’antar fina-finai ta Kannywood Rukayya Umar Santa, wacce aka fi sani da Rukayya Dawayya, ta soma tunanin za ta shiga sahun...

IN MEMORY OF ABDULHAMID HASSAN BABA (1940-2021)

0
SOME WORDS ABOUT MY LATE GRANDFATHER You know the saying “nobody is perfect” is really hard for me to believe because,my grandfather was simply the...

Buhari zai dawo kwanaki kafin a mika mulki a ranar 29 ga Mayu; Likitan...

0
  Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai kasance a birnin Landan na tsawon mako guda bisa umarnin likitan hakori wanda ya fara duba sa. Shugaban zai dawo ne, kwanaki...

Jarumi Ali Nuhu Ya wallafa Sabon Hoton Dan Sa, Ahmad A Yayin Da Yake...

0
Iyaye da yawa suna ba wa 'ya'yansu daman zabi a lokacin zabar abun da suke so su zama. Shahararren jarumin Kannywood Ali Nuhu ya...

Sultan Ya Ayyana Ranar Alhamis 1 Ga Watan Zul Hijjah, Asabar Sallah

0
Sarkin Musulmi kuma Shugaban Majalisar Koli ta Harkokin Addinin Musulunci ta Najeriya (NSCIA), Alhaji Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ayyana ranar Alhamis 30 ga...