Friday, March 29, 2024

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf yakarbi Bakwancin Ministan Sadarwa ta zamani na...

0
Asafiyar wannan rana Mai Girma Gwamnan jihar Kano H.E Alhaji Abba Kabir Yusuf yakarbi Bakwancin Ministan Sadarwa ta zamani na kasa Dr. Bosun Tijjani...

Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Arewa, Inuwa Yahaya Ya Bada Shawarar Ɗaukan Wasu Dabaru Huɗu “4D”...

0
Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Arewa, Inuwa Yahaya Ya Bada Shawarar Ɗaukan Wasu Dabaru Huɗu "4D" Don Magance Tabarbarewar Tsaro A Yanki ...Yayin Da Gamayyar Ƙungiyoyin Arewa...

“Ba ni da niyyar mayar da Legas babban birnin Nijeriya'”- Tinubu

0
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ba shi da niyyar mayar da Legas babban birnin Nijeriya daga Abuja. Mai bai wa shugaban kasar...

Fashewar wani bolan karfe a Maitama ba shi da alaka da bam;In ji Rundunan...

0
Yan sanda a babban birnin tarayya ta karyata ikirarin da ake yi na cewa an kai harin bam a ofishin BPE da ke  gundumar...

Ya kamata yawan al’umman arewa yayi tasiri wajen samun romon damokuradiyya – Farfesa Sadiq...

0
Ya kamata yawan al’umman arewa yayi tasiri wajen samun romon damokuradiyya - Farfesa Sadiq Umar Abubakar Gombe Gyara kayanka Babban daraktan gudanarwa na kungiyar Dattawan Arewa...

Muke da yawan Jama a , a Arewa yakamata madafun iko su zamto...

0
Shirin Gyara kayanka Tare da Muhammad sani   Inda suka tattauna kan al amuran da suka Shafi Arewancin Najeriya . Babban daraktan gudanarwa Ferfesa Sadiq Umar Abubakar Gombe...

DA DUMI-DUMI: ‘Yan sanda a babban birnin tarayya sun kubutar da yan uwan Nabeeha...

0
Kamar yadda CP yayi alƙawarin samar da ingantaccen tsarin tsaro a yankunan da abin ya shafa, bayan . Biyo bayan ci gaba da gudanar da...

Hukuncin Kotun ƙoli ya haifar da Rikici a Jihar Nasarawa

0
Hukuncin Kotun ƙoli: Rikici ya ɓarke a Nasarawa akan ƙin amincewa da hukuncin Hukuncin Kotun Koli ya jefa al’umma damuwa yayin da mazauna garin Nasarawa...

Yan sanda sun ceto wani mutum da aka yi garkuwa da shi a Abuja,...

0
A jiya ne ‘yan sanda suka kubutar da wani mazaunin Abuja, Segun Akinyemi da aka yi garkuwa da shi a lokacin da yake tuki...

Kotun Koli Ta Kori Ƙarar da Jam’iyyar ADC Ta Shigar Kan Gwamna Inuwa Yahaya 

0
...Yayin Da Kotun Ta Ɗage Sauraron Ƙarar Da PDP Ta Shigar Kotun Ƙoli ta yi watsi da ɗaukaka ƙarar da Jam'iyyar ADC da ɗan takaranta...