Northern Governors’ Forum Mourns Ondo Governor, Akeredolu
Northern Governors' Forum Mourns Ondo Governor, Akeredolu
The Chairman of the Northern States Governors' Forum and Governor of Gombe State has conveyed his heartfelt condolences...
Hukumar kula da muhalli a Abuja ta fuskanci Hukumar Wakilai na kasa.
A ranar Alhamis din da ta gabata ne hukumar babban birnin tarayya Abuja ta dage kan cewa ta ci gaba da rusa gine-ginen da...
Yadda ta wakana a ziyarar Gwamnan jihar Gombe fadar Shugaban Ƙasa dake...
Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Arewa kuma Gwamnan Jihar Gombe Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya, ya jaddada goyon bayan sa akan batun kafa 'yan sandan Jihohi a...
Ana iya kawo karshen yajin aikin ASUU Gobe– Malamai sun bayar da bayanai
Malaman Jami’o’i (ASUU) ta ce yajin aikin da suke yi zai kare nan take idan gwamnatin tarayya ta magance matsalolin su.
Shugaban ASUU, Emmanuel Osodeke,...
Uwargidan shugaban kasa ta karbi bakuncin Yan Wasan Super Falcons a Aso Rock
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu, a halin yanzu tana karbar bakuncin ‘yan kungiyar kwallon kafar mata ta Najeriya, Super Falcons, a fadar shugaban...
Yan daba dauke da muggan makamai sun kai hari a majalisar jihar Bauchi tare...
ranar Litinin da daddare ne MAZAN ‘yan sandan jihar Bauchi suka mamaye harabar majalisar dokokin jihar domin dakile tabarbarewar tsaro da zaman lafiya a...
Kamfanin sufuri na CIDDESS ya shirya tattakin wayar da kan jama’a a Abuja, domin...
Kamfanin sufuri na CIDDESS ya shirya tattakin wayar da kan jama'a a Abuja, domin fara amfani Manhajarsa.
Shirin na wayar da Kan Al umma Kan...
‘Mahaukaci’ Ya Kashe Mutane Tara A Adamawa
Wani mai tabin hankali ya kashe akalla mutane tara a jihar Adamawa, kafin daga bisani wasu fusatattun mutane suka yi masa duka har lahira.
News...
Buhari Ya Kaddamar da Majalisar kawo karshen Maleriya a Abuja
A ranar Talata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da kwamitin yaki da cutar zazzabin cizon sauro a Najeriya a fadar shugaban kasa...
Da Duminsa: Akpabio Ya Zama zababben Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau mataimakinsa
An zabi dan takarar shugabancin majalisar dattawa na jam’iyyar All Progressives Congress, Godswill Akpabio, a matsayin shugaban majalisar dattawa.
Majalisar dattawa, a ranar Talata, ta...












