jiharLABARAILatest NewsNEWSPoliticsSIYASAzabe Nasara ta Allah CE gwamna Dauda lawal By Tozali - January 12, 2024 0 34 FacebookTwitterPinterestWhatsApp Da duminsa: Kotun koli ta tabbatar da zaben Dauda Lawal a matsayin zababben gwamnan jihar Zamfara. Mai shari’a Emmanuel Agim wanda ya karanta hukuncin Sannan ya yanke hukuncin inda tayi watsi da hukuncin kotun daukaka. Hafsat Ibrahim