Friday, September 22, 2023

Yanzu-yanzu: Kotu ta tabbatar da nasarar zaben Mohammed a matsayin gwamnan Bauchi

0
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Bauchi ta tabbatar da nasarar Gwamna Bala Mohammed na jam’iyyar PDP a zaben gwamnan jihar da aka gudanar...

Shugaba Tinubu Yayi Sabbin Nadi

0
Shugaba Bola Tinubu ya nada Kingsley Stanley Nkwocha, tsohon Manaja kuma Editan Jaridar Leadership Daily, a matsayin Babban Mataimaki na Musamman (SSA) kan Harkokin...

MY PERSONAL STATEMENT ON MY NYSC STATUS AS A SERVING MINISTER:HANNATU MUSAWA.

0
PRESS STATEMENT MY PERSONAL STATEMENT ON MY NYSC STATUS AS A SERVING MINISTER The last couple of days have witnessed barrage of media attacks and misinformation...

Ana Gudanar Da Bikin Rantsar Da Ministoci A Fadar Shugaban Kasa

0
Ana gudanar da bikin rantsar da sabbin ministoci 45 da aka nada a babban dakin taro na fadar gwamnatin tarayya, Abuja. Wannan dai na zuwa...

ECOWAS ta ki amincewa da wa’adin mulkin shekara uku na Nijar

0
Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ECOWAS ta yi watsi da shirin mika mulki ga gwamnatin Nijar na shekaru uku. Kwamishinan harkokin siyasa, zaman...

Somaliya ta haramta amfani da TikTok da Telegram

0
  Gwamnatin Somaliya ta haramta amfani da shafukan sada zumunta na TikTok da Telegram, da kuma wata manhajar gasar caca ta yanar gizo, tana mai...

Shugaba Tinubu Zai Rantsar Da Sabbin Ministoci A Ranar Litinin

0
A ranar litinin ne shugaban kasa Bola Tinubu zai rantsar da sabbin ministocin da aka ba su mukamai. Hakan na kunshe ne a cikin wata...

JERIN SUNAYEN MINISTOCI DA SHUGABA BOLA TINUBU YA NADA A YAU.

0
A ranar Laraba ta yau ne shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana sunayen ministocinsa. A cikin jerin sunayen da wakilinmu ya samu a Abuja, an...

Gwamnatin Jihar Abia Ta Hana Zirga Zirgan Babur A Aba, Umuahia

0
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya bayar da umarnin hana zirga-zirgar masu tuka babura da aka fi sani da okada a cikin garin Umuahia...

Sojojin Nijar za su gurfanar da Mohamed Bazoum a gaban kuliya bisa laifin cin...

0
Rundunar sojan Nijar ta ce za ta gurfanar da hambararren shugaban kasar Mohamed Bazoum bisa laifin cin amanar kasa, sa'o'i bayan da kungiyar manyan...