Najeriya ta nemi kujerar dindindin a Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya

0
Najeriya ta nemi kujera a Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya   Bola Ahmed Tinubu, ya sake jaddada bukatar a bai wa Najeriya kursiyin a Kwamitin...

Wani banki ya Kori ma aikaciyar sa, bayan mare gurbinta da AI

0
Wata tsohuwar ma’aikaciyar banki mai shekaru 65, Kathryn Sullivan, ta rasa aikinta bayan shekaru 25 tana hidima a Commonwealth Bank of Australia (CBA). An...

FENMET Dialogue stakeholders for Gender-Responsive Budgeting.

0
FENMET Dialogue stakeholders for Gender-Responsive Budgeting.   By: Muhammad Suleiman Yobe   The African Women’s Development and Communication Network (FEMNET) organized a three-day training and dialogue focused on...

An Zargi Shugabar Kasar Peru Da Cin Hanci A Badakalar Rolexgate

0
Babban Lauyan kasar Peru, Juan Carlos Villena, a ranar Litinin, ya zargi shugabar kasar Dina Boluarte da karbar cin hanci na nau'in agogon Rolex,...

Firaministan Chadi kuma shugaban ‘yan adawa Succes Masra ya yi murabus.

0
Masra ya miƙa takardar ajiye aikin ne a ranar Laraba. “Kamar yadda kundin tsarin mulkin ƙasa ya tanada, a yau na miƙa takardar ajiye aikina...

DA DUMI-DUMI: Shugaban Ƙasar Iran, Ebrahim Raisi da Ministan Harkokin Waje, da Mutanen...

0
Shugaban kasar Iran Ebrahim Raisi ya mutu a hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu yana da shekaru 63, kamar yadda kafafen yada labarai na...

DA DUMI-DUMI: Jirgi mai saukar Ungulu dauke da Shugaban Kasar Iran da ministan harkokin...

0
 Ana Ci Gaba Da Binciken Jirgi Wanda yake Ɗauke Da Shugaban Ƙasar Iran Da Ministan Harkoki Waje Ya Faɗi A Gabashin kasar. Jirgin Mai Ɗauke...

TAWAGAR HUKUMAR ALHAZAI TA NAJERIYA ZA SU TASHI ZUWA SAUDIYYA A GOBE LAHADI.

0
TAWAGAR HUKUMAR ALHAZAI TA NAJERIYA ZA SU TASHI ZUWA SAUDIYYA A GOBE LAHADI Daga Fatima Abubakar   Sanarwar wadda ke dauke da sa hannun mataimakin Darakta...

Yarima Harry da matarsa na ziyara a Najeriya.Domin gudanar da Gasar Invictus Games ga...

0
Yarima Harry 'Da ne ga Sarki Charles na uku da Gimbiya Diana, ya kasance tsohon soja wanda ya fafata har sau biyu a karo...

Gwamnan Gombe Ya Ƙaddamar Da Rabon Tallafi Karo Na 17 Ga Marassa Galihu 214,500

0
Gwamnan Jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya, ya ƙaddamar da wani sabon rukuni na rabon tallafin kayan abinci karo na 17 ga marasa galihu...