FENMET Dialogue stakeholders for Gender-Responsive Budgeting.
FENMET Dialogue stakeholders for Gender-Responsive Budgeting.
By: Muhammad Suleiman Yobe
The African Women’s Development and Communication Network (FEMNET) organized a three-day training and dialogue focused on...
DA DUMI-DUMI: Shugaban Ƙasar Iran, Ebrahim Raisi da Ministan Harkokin Waje, da Mutanen...
Shugaban kasar Iran Ebrahim Raisi ya mutu a hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu yana da shekaru 63, kamar yadda kafafen yada labarai na...
Yarima Harry da matarsa na ziyara a Najeriya.Domin gudanar da Gasar Invictus Games ga...
Yarima Harry 'Da ne ga Sarki Charles na uku da Gimbiya Diana, ya kasance tsohon soja wanda ya fafata har sau biyu a karo...
Wani banki ya Kori ma aikaciyar sa, bayan mare gurbinta da AI
Wata tsohuwar ma’aikaciyar banki mai shekaru 65, Kathryn Sullivan, ta rasa aikinta bayan shekaru 25 tana hidima a Commonwealth Bank of Australia (CBA). An...
Jirgin yakin Burtaniya Ya Isa Najeriya Domin Tallafawa Tsaron Ruwa
A ranar Lahadin da ta gabata ne wani jirgin ruwan yakin ROYAL na ruwa mai suna HMS Trent ya isa Legas domin bayar da...
DA DUMI-DUMI: Jirgi mai saukar Ungulu dauke da Shugaban Kasar Iran da ministan harkokin...
Ana Ci Gaba Da Binciken Jirgi Wanda yake Ɗauke Da Shugaban Ƙasar Iran Da Ministan Harkoki Waje Ya Faɗi A Gabashin kasar.
Jirgin Mai Ɗauke...
Somaliya ta haramta amfani da TikTok da Telegram
Gwamnatin Somaliya ta haramta amfani da shafukan sada zumunta na TikTok da Telegram, da kuma wata manhajar gasar caca ta yanar gizo, tana mai...
ECOWAS ta ki amincewa da wa’adin mulkin shekara uku na Nijar
Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afrika ECOWAS ta yi watsi da shirin mika mulki ga gwamnatin Nijar na shekaru uku.
Kwamishinan harkokin siyasa, zaman...
Jirgin fasinjojin Japan Airlines ya kama da wuta bayan da yayi karo da Jirgin...
Jirgin fasinjojin Japan Airlines ya kama da wuta bayan da yayi karo da Jirgin jigila.
Jirgin saman Japan ya yi karo da na jigilar kaya,Wanda...
Biden ya yabawa ‘Karfin Jagorancin’ Tinubu a matsayin Shugaban ECOWAS
SHUGABA Joe Biden, a ranar Lahadi, ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan “karfin shugabancinsa” a matsayinsa na shugaban kungiyar raya tattalin arzikin kasashen...






