Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Arewa Ya Karɓi Baƙuncin Matan Gwamnonin Yankin

0
Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Arewa, Inuwa Yahaya Ya Karɓi Baƙuncin Matan Gwamnonin Yankin, Inda Ya Buƙaci A Ƙarfafa Ayyukan Ci Gaba Don Magance Ƙalubalen Dake...

Tsaikon da ya haddasa rashin gurfanar da Sirika a gaban kotu, yau Talata.

0
Shirin gurfanar da tsohon ministan sufurin jiragen saman Najeriya, Hadi Sirika da wani ɗan uwansa, Ahmad Sirika, a yau talata a wata sabuwar shari’ar...

TAWAGAR HUKUMAR ALHAZAI TA NAJERIYA ZA SU TASHI ZUWA SAUDIYYA A GOBE LAHADI.

0
TAWAGAR HUKUMAR ALHAZAI TA NAJERIYA ZA SU TASHI ZUWA SAUDIYYA A GOBE LAHADI Daga Fatima Abubakar   Sanarwar wadda ke dauke da sa hannun mataimakin Darakta...

Allah Ya yi wa Hon. Isa Dogon Yaro rasuwa, bayan fama da gajeriya Rashin...

0
Daga fadar Majalisar wakilai ta kasa, inda ta aikewa manema labarai Sanarwar Makokin Hon. Isa Dogonyaro, na majalisar wakilai ta 10 a *Abuja-FCT - Juma'a, Wanda ya...

Kotu ta gargadi jami’an tsaro da hukumar Hisbah tare da dakatar da su daga...

0
    Babbar kotun tarayya karkashin jagorancin mai Shari’a Abdullahi Liman, ta takadar da hukumar Hisba da kwamishinan ƴan sanda da kuma mataimakin babban Sifeton ƴan...

Gwamnan Gombe Ya Naɗa Muƙaddashin Shugaban Kwalejin Kimiyya Da Fasaha Ta Lafiya Dake Kaltungo

0
Gwamnan Gombe Ya Naɗa Muƙaddashin Shugaban Kwalejin Kimiyya Da Fasaha Ta Lafiya Dake Kaltung Daga Yunusa Isah kumo       Gwamnan Jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya, ya amince...

Gwamna Inuwa Ya Cika Da Jimamin Rasuwar Mahaifiyar Lamiɗo Akko; Yayinda Ya Jagoranci Tawagar...

0
Gwamna Inuwa Ya Cika Da Jimamin Rasuwar Mahaifiyar Lamiɗo Akko; Yayinda Ya Jagoranci Tawagar Gwamnati Zuwa Sallar Jana'izarta a Kumo   Daga Yunusa Isah kumo Gwamna Muhammadu...

Zaɓen Ƙananan Hukumomi: Gwamnan Gombe Ya Taya Sabbin Zaɓaɓɓun Chiyamomi Da Kansiloli Murna

0
Zaɓen Ƙananan Hukumomi: Gwamnan Gombe Ya Taya Sabbin Zaɓaɓɓun Chiyamomi Da Kansiloli Murna   Daga Yunusa Isah kumo Gwamnan Jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya CON, ya taya...