Zaben 2023: Uba Sani ya zabi mataimakiyar El-Rufai Hadiza Balarabe a matsayin mataimakiyar

0
Dan takarar gwamnan jihar Kaduna a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) Uba Sani ya bayyana abokin takararsa. A wata sanarwa da ya fitar a...

Majalisar Wakilai Ta Nemi Gwamnati Ta Kammala Ayyukan Masana’antar Motoci a Sokoto

0
LABARIN KASA: Majalisar Wakilai Ta Nemi Gwamnati Ta Kammala Ayyukan Masana’antar Motoci a Sokoto Majalisar Wakilai ta Najeriya ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta...

Gwamnan Kano Ya Nada Jarumi AlMustapha A Matsayin ES Na Hukumar Tace Fina-Finai, Da...

0
Gwamnan jihar KANO, Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida Gida ya nada jarumin Kannywood, Abba AlMustapha a matsayin babban sakataren...

Hukuncin Kotun ƙoli ya haifar da Rikici a Jihar Nasarawa

0
Hukuncin Kotun ƙoli: Rikici ya ɓarke a Nasarawa akan ƙin amincewa da hukuncin Hukuncin Kotun Koli ya jefa al’umma damuwa yayin da mazauna garin Nasarawa...

Yan Bindiga Sun Sace Kwamishina A Nasarawa

0
  Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da Kwamishinan Yada Labarai na Jihar Nasarawa, Yakubu Mohammed Lawal. An ce an sace Lawal ne daga gidansa da...

Gwamnatin Jihar Kano Ta Sassauta Dokar Hana Zirga Zirga Da Ta Sanya, daga 8...

0
Gwamnatin Jihar Kano Ta Sassauta Dokar Hana Zirga Zirga Da Ta Sanya, daga 8 na safe zuwa 2 na Rana   Gwamnatin jihar Kano ta sassauta...

ATIKU DA OBI SUN DAUKAKA KARA GAME DA SAKAMAKON ZABEN SHUGABAN KASA DA AKA...

0
Yan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Peoples Democratic Party da na Labour Party, Atiku Abubakar da Peter Obi sun garzaya kotun zaben shugaban kasa...

Tsohon shugaban kasa ya rasu

0
  Tsohon shugaban kasar Pakistan Pervez Musharraf ya rasu a wani asibiti da ke birnin Dubai bayan ya sha fama da rashin lafiya, kamar yadda...

Alhaji Tanko Yakasai, ya ce za a kafa tarihi a Najeriya idan Tinubu ya...

0
Alhaji Tanko Yakasai ya yaba da fitowar Bola Tinubu a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress. A wani sakon taya murna...

Mataimakin Shugaban kasa da kungiyar Gwamnonin Arewa Maso Gabas a yau, wajen ƙaddamar da...

0
Daga Yunusa Isah kumo   Gwamnan Gombe Ya bi Sahun Mataimakin Shugaban Ƙasa Da Sauran Gwamnonin Arewa Maso Gabas Wajen Ƙaddamar da Sabon Gidan Gwamnatin Jihar...