Friday, April 19, 2024

Kotun Koli Ta Kori Ƙarar da Jam’iyyar ADC Ta Shigar Kan Gwamna Inuwa Yahaya 

0
...Yayin Da Kotun Ta Ɗage Sauraron Ƙarar Da PDP Ta Shigar Kotun Ƙoli ta yi watsi da ɗaukaka ƙarar da Jam'iyyar ADC da ɗan takaranta...

Manyan Mazajen Hausa/Fulani 10 Mafi Arziki A 2023, Dukiyan Su Da Motocin Da Suka...

0
Mazajen Arewacin kasar Najeriya na cikin jerin masu hannu da shuni a kasar. Hasali ma mutumin da ya fi kowa arziki a nahiyar Afirka...

Gwamnonin Gombe Da Yobe Da Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa Da Sultan Sun Halarci...

0
Gwamnonin Gombe Da Yobe Da Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa Da Sultan Da Sauran Manyan Baki Sun Halarci Taron Rufe Gasar Karatun Alkur’an Da...

Gwamnan Kano Ya Maida Muhuyi Magaji A Matsayin Shugaban Hukumar Yaki Da Rashawa

0
Gwamnan jihar KANO, Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida Gida ya amince da mayar da Barr. Muhyi Magaji Rimin Gado...

Ina Son wadda zasu gaji mulki su cigaba da Yakin Da Cin Hanci Da Rashawa  –...

0
  Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna fatansa na ganin harsashin da gwamnatinsa ta kafa a yakin da ake yi da cin hanci da rashawa...

Majalisar Wakilai Ta Fara Tantance Shugabannin Hafsoshin Tsaro

0
A yau Litinin ne majalisar wakilai ta fara tantance shugabanin hafsoshin tsaro da shugaba Bola Tinubu ya nada a kwanakin baya. Kwamitin tantancewar ya kasance...

Gwamnan Kano Ya Nada Jarumi AlMustapha A Matsayin ES Na Hukumar Tace Fina-Finai, Da...

0
Gwamnan jihar KANO, Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida Gida ya nada jarumin Kannywood, Abba AlMustapha a matsayin babban sakataren...

Majalisar wakilai ta ƙi yarda a yafe wa ɗalibai kuɗin WAEC da NECO da...

0
A ranar Laraba 26 ga watan Oktobar 2023  ne Majalisar Tarayya ta yi fatali da roƙon neman amincewa da ƙudiri kan batun ɗaliban sakandare...

JERIN SUNAYEN MINISTOCI DA SHUGABA BOLA TINUBU YA NADA A YAU.

0
A ranar Laraba ta yau ne shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana sunayen ministocinsa. A cikin jerin sunayen da wakilinmu ya samu a Abuja, an...

Gwamnatin tarayya Ta Bada Umarnin Rufe Makarantun polytechnic Kan Zabe

0
A ranar Litinin ne gwamnatin tarayya ta umurci dukkanin makarantun polytechnic na kasar nan da su rufe har sai bayan babban zabe mai zuwa.  Wannan...