Tinubu Ya Nada Ribadu, Alake da Wasu Mutane Shida A Matsayin Masu Bashi Shawara...
Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin mutane takwas a matsayin masu ba shi shawara na musamman.
Sanarwar hakan na kunshe ne a cikin wata...
Mai Martaba Sarkin Kano, Gwamna Ganduje, Sanata Shekarau, Da Sauransu Sun Halarci Sallar Jana’izar...
Mai Girma Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje; Sarkin Kano, Mai Martaba Alhaji Aminu Ado Bayero da Sanata Ibrahim Shekarau na daga cikin dimbin musulmin...
Kaduna State changed to Zazzau State.
The Senate President Ahmad Lawan has assented the bill and sent to President Buhari for final endorsement.
The bill which was jointly sponsored by Senator...
Gwamnatin Tarayya Ta Nada Sarkin Ilorin A Matsayin Shugaban BUK
An nada Sarkin Ilorin kuma Shugaban Majalisar Sarakunan Jihar Kwara, Mai martaba Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari CFR, a matsayin Shugaban Jami’ar Bayero ta Kano.
News Point...
Yar majalisar wakilai ta shiga jerin maza masu neman kujeran kakkakin majalisar wakilai ta...
Yar Majalisar Wakilai Miriam Onuhoa (APC-Imo) ta bayyana sha’awarta ta tsayawa takarar Shugaban Majalisar Wakilai ta Majalisar Wakilai ta 10 gabanin kaddamar da ita...
BREAKING: The Supreme Court affirms election
BREAKING: The Supreme Court affirms election of Dauda Lawal as the duly elected Governor of Zamfara state.
BREAKING: The Supreme Court affirms election of Dauda...
Jawabin Shugaba Bola Tinubu ga ƴan Najeriya
`Yan uwana `yan Nigeria!
Ina magana ne da ku a yau cikin alhini, tare da kokarin sauke nauyin da ke wuyana cikin gaggawa, hakan na...
Gwamnan Cross River, Otu sanya dokar hana babura a Calabar
Gwamnan jihar Kuros Riba, Sanata Bassey Otu ya bayar da umarnin haramta duk wani babura na kasuwanci a cikin babban birnin Calabar.
Hakan ya fito...
MY PERSONAL STATEMENT ON MY NYSC STATUS AS A SERVING MINISTER:HANNATU MUSAWA.
PRESS STATEMENT
MY PERSONAL STATEMENT ON MY NYSC STATUS AS A SERVING MINISTER
The last couple of days have witnessed barrage of media attacks and misinformation...
Gwamnonin Gombe Da Yobe Da Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa Da Sultan Sun Halarci...
Gwamnonin Gombe Da Yobe Da Shugaban Jam’iyyar APC Na Ƙasa Da Sultan Da Sauran Manyan Baki Sun Halarci Taron Rufe Gasar Karatun Alkur’an Da...