Yanzu-yanzu: Buhari ya bukaci majalisar dattawa ta amince da su biya bashi da ake binsa...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na neman majalisar dattawa ta amince da biyan bashin da ake bin sa.
An gabatar da bukatar da shugaba Buhari ya...
Gwamnonin APC Sunyi Zaman Sirri, Ganduje Zai Iya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar
A yammacin ranar Laraba ne gwamnonin jam’iyyar APC suka gudanar da taro a bayan fage, domin tattaunawa kan halin da jam’iyyar ke ciki, bayan murabus...
Gwamnatin Jihar Kano Ta Sassauta Dokar Hana Zirga Zirga Da Ta Sanya, daga 8...
Gwamnatin Jihar Kano Ta Sassauta Dokar Hana Zirga Zirga Da Ta Sanya, daga 8 na safe zuwa 2 na Rana
Gwamnatin jihar Kano ta sassauta...
Buhari Ya Kaddamar da Majalisar kawo karshen Maleriya a Abuja
A ranar Talata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da kwamitin yaki da cutar zazzabin cizon sauro a Najeriya a fadar shugaban kasa...
Ganduje ya Gayyaci Kwankwaso, Gwamna Abba da Shekarau zuwa Jam’iyyar APC
Ganduje ya Gayyaci Kwankwaso, Gwamna Abba da Shekarau zuwa Jam’iyyar AP
A karshe shugaban jam’iyyar APC mai mulki ta kasa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya...
APC ta fara tantance ‘yan takarar shugaban kasa gabanin zaben fidda gwani
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta fara tantance masu neman takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Ana gudanar da atisayen ne a asirce a wani...
Kwankwaso Zai Samu Kuri’u 25% A Jihohi 24 da Babban Birnin Tarayya – NNPP
Gabanin zaben shugaban kasa da za a yi a ranar 25 ga watan Fabrairu mai magana da yawun jam'iyyar New Nigeria People's Party (NNPP)...
NYU ta roki Tinubu da kada ya siyasantar da yajin aikin ASUU
Kungiyar matasan Najeriya (NYU) ta yiwa Asiwaju Bola Tinubu dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, aniyar sa na shiga tsakani a yajin aikin...
Rikicin BVAS;ANA IYA DAGE ZABEN GWAMNONI DA NA MAJALISUN JIHOHI IDAN……….
Za a iya dage zaben gwamnoni da na ‘yan majalisar jiha da za a yi a ranar Asabar a fadin kasar nan, sai dai...
Da dumi-dumin ta Hukumar zabe mai zaman kanta ta dage zaben Gwamnoni da ‘yan...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta dage zabukan gwamnoni da na ‘yan majalisar jiha da aka shirya gudanarwa a ranar 11 ga watan Maris...











