Gwamnan Jihar Zamfara ya rantsar da kwamishinonin sa a jiya Talata 15 ga watan Agusta.

0
83

Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal ya rantsar da kwamishononinsa a yau Talata 15 ga watan Agusta 2023 a dakin taro na fadar gwamnati da ke Gusau.

Ga sunayen kwanishinonin da ma’aikatun da aka tura su kamar haka:

Sunayen Kwanishinonin Jihar Zamfara Da Ma’aikatun da aka turasu:

1: Abdurrahman Tumbido from Maru Local Government- Ciniki da Masana’antu.

2: Lawal Barau Bungudu Local Government,- Ma’aikaar Ayukka

3:Kabiru Moyi Birnin Magaji Local Government- Gidaje da Cigaban Birane

4: Nasiru Ibrahim Zurmi Local Government, Ofishin Gwamna(Kula da Aiwatar da Ayukka)

5: Tasiú Musa Shinkafi Local Government- Tasiu Musa Shinkafi

6: Mannir Haidara Kaura Namoda Local Government- Ma’aikatar Yada Labarai da Al’adu

7: Capt. Bala Muhammad Mai Riga T/Mafara Local Government- Tsaro da Lamurran Cikin Gida

8: Abduláziz Sani Muhammad (SAN) Guasau Local Government- Sharia

9: Ahmad Yandi Gusau Local Government- Kananan Hukumomi da Masarautu

10: Wadatau Madawaki from Gusau Local Government- Ilimi

11: Dr. Aísha MZ Anka Anka Local Government- Lafiya

12: Bello Auta Gusau Local Government- Ma’aikatar Kudi

13: Abdulmalik Abubakar Gajam Gusau Local Government- Kasafin Kudi

14: Hon. Sule Adamu Gummi Local Government Ma’aikatar Lamurran Addini

15: Hon. Salisu Musa Tsafe Local Government- Ofishin Mataimakin Gwamna don Kula da Ayukkan Jinkayi

16: Mahmud Muhammad Abdullahi Bukkuyum Local Government- Muhalli da Ma’adinai.

17: Yaú Haruna -Bakura Local Government – Ma’aikatar Gona

18 Dr. Nafisa Muhammad from Maradun Local Government – Mata da Kananan Yara.

 

Daga Fatima Abubakar.