Ministan tsaro ya sha alwashin ganin an sako daliban jami’an Zamfara da aka sace
Ministan Tsaro, Mohammed Bello Matawalle ya yi Allah wadai da sace dalibai mata na Jami’ar Tarayya da ke Gusau, Jihar Zamfara.
Matawalle yayin da ya...
Yan Bindiga Sun Sace Daliban Jami’a A Zamfara
Da sanyin safiyar yau Juma'a ne aka sace wasu daliban jami'ar tarayya ta Gusau da ba a tantance adadinsu ba a jihar Zamfara.
‘Yan ta’addan...
Wike Ya Soke Filaye 165 A Abuja
Ministan babban birnin tarayya, Barista Nyesom Wike, ya amince da soke wasu filaye 165 a gundumomin babban birnin tarayya, saboda rashin ci gaba.
Daraktan yada...
Yan sanda Sun Kammala Binciken Gawar Mawaki Mohbad
Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis ta ce ta yi nasarar kammala binciken da aka yi wa gawar Ilerioluwa Aloba, wanda aka fi...
Yanzu Yanzu Rundunar Yan sandan jihar kano ta sanya dokar tabaci a fadin Jihar.
Yanzu Yanzu Rundunar Yan sandan jihar kano ta sanya dokar tabaci a fadin Jihar
Rundunar yan sandan jihar Kano ta Sanya dokar hana shige da...
Shugaba Tinubu Yayi Sabbin Nadi
Shugaba Bola Tinubu ya nada Kingsley Stanley Nkwocha, tsohon Manaja kuma Editan Jaridar Leadership Daily, a matsayin Babban Mataimaki na Musamman (SSA) kan Harkokin...
78th UN General Assembly: Governor Inuwa Yahaya Accompanies President Tinubu To New York.
Gombe State Governor and Chairman of the Northern Governors’ Forum, Muhammadu Inuwa Yahaya CON, will be accompanying President Bola Ahmed Tinubu on a trip...
PRESIDENT TINUBU NOMINATES NEW CBN GOVERNOR AND MANAGEMENT TEAM FOR SENATE SCREENING AND CONFIRMATION
STATE HOUSE PRESS RELEASE
PRESIDENT TINUBU NOMINATES NEW CBN GOVERNOR AND MANAGEMENT TEAM FOR SENATE SCREENING AND CONFIRMATION
President Bola Tinubu has approved the nomination of...
Jirgin yakin Burtaniya Ya Isa Najeriya Domin Tallafawa Tsaron Ruwa
A ranar Lahadin da ta gabata ne wani jirgin ruwan yakin ROYAL na ruwa mai suna HMS Trent ya isa Legas domin bayar da...