FENMET Dialogue stakeholders for Gender-Responsive Budgeting.
FENMET Dialogue stakeholders for Gender-Responsive Budgeting.
By: Muhammad Suleiman Yobe
The African Women’s Development and Communication Network (FEMNET) organized a three-day training and dialogue focused on...
An Zargi Shugabar Kasar Peru Da Cin Hanci A Badakalar Rolexgate
Babban Lauyan kasar Peru, Juan Carlos Villena, a ranar Litinin, ya zargi shugabar kasar Dina Boluarte da karbar cin hanci na nau'in agogon Rolex,...
Firaministan Chadi kuma shugaban ‘yan adawa Succes Masra ya yi murabus.
Masra ya miƙa takardar ajiye aikin ne a ranar Laraba.
“Kamar yadda kundin tsarin mulkin ƙasa ya tanada, a yau na miƙa takardar ajiye aikina...
DA DUMI-DUMI: Shugaban Ƙasar Iran, Ebrahim Raisi da Ministan Harkokin Waje, da Mutanen...
Shugaban kasar Iran Ebrahim Raisi ya mutu a hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu yana da shekaru 63, kamar yadda kafafen yada labarai na...
DA DUMI-DUMI: Jirgi mai saukar Ungulu dauke da Shugaban Kasar Iran da ministan harkokin...
Ana Ci Gaba Da Binciken Jirgi Wanda yake Ɗauke Da Shugaban Ƙasar Iran Da Ministan Harkoki Waje Ya Faɗi A Gabashin kasar.
Jirgin Mai Ɗauke...
TAWAGAR HUKUMAR ALHAZAI TA NAJERIYA ZA SU TASHI ZUWA SAUDIYYA A GOBE LAHADI.
TAWAGAR HUKUMAR ALHAZAI TA NAJERIYA ZA SU TASHI ZUWA SAUDIYYA A GOBE LAHADI
Daga Fatima Abubakar
Sanarwar wadda ke dauke da sa hannun mataimakin Darakta...
Yarima Harry da matarsa na ziyara a Najeriya.Domin gudanar da Gasar Invictus Games ga...
Yarima Harry 'Da ne ga Sarki Charles na uku da Gimbiya Diana, ya kasance tsohon soja wanda ya fafata har sau biyu a karo...
Gwamnan Gombe Ya Ƙaddamar Da Rabon Tallafi Karo Na 17 Ga Marassa Galihu 214,500
Gwamnan Jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya, ya ƙaddamar da wani sabon rukuni na rabon tallafin kayan abinci karo na 17 ga marasa galihu...
An kubutar da daliban makarantar Kuriga da ke Jihar kaduna .
‘Yan bindiga sun sako ‘yan makarantar Kuriga da aka sace a jihar Kaduna.
Gwamnan jihar, Sanata Uba Sani, ya sanar da sakin su a shafin...
Kasar Saudiyya ta bayyana 11 ga watan Maris a matsayin 1 ga watan Ramadan.
Kasar Saudiyya ta bayyana 11 ga watan Maris a matsayin 1 ga watan Ramadan
Kwamitin Ganin Wata a ƙasar Saudiyya ya Sanar da Ganin Jinjirin...




