Gwamnan Kwara, Abdulrazaq ya zama shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya

0
GWAMNA Abdulrahman Abdulrazaq na jihar Kwara ya zama sabon shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF).   Ya maye gurbin Gwamna Aminu Waziri Tambuwal na jihar Sokoto wanda...

Kwanaki hudu bayan dakatar da Binani, wani kwamitin APC ya dakatar da mataimakin shugaban...

0
KWANA 10 bayan da News Point Nigeria ta fitar da rahoto na musamman cewa, kwamitin zartarwa na karamar hukumar Yola ta Kudu ta dakatar da 'yar...

Wasu yan bindiga sun kai hari cibiyar horaswa na INEC a Anambra

0
  Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kai hari  makarantar sakandare ta Ukpor  wurin da Hukumar Zabe Mai Zaman...

Davido da Chioma sun rasa dan su daya tilo Ifeanyi a jiya.

0
Labarin rasuwar dan  mawaki Davido ya watsu a kafafen sada zumunta daban-daban.Rasuwar dan farko a wurin Davido, Ifeanyi, ya sa wasu daga cikin masoyansa...

2023: Rashin ganin Tinubu ya haifar da firgici a tsakanin magoya bayansa

0
Sa'o'i saba'in da biyu da fara yakin neman zaben 2023 a hukumance, dan takarar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki, Bola Tinubu ya...

Gwamnatin tarayya ta fara bada hutun haihuwa ga ma’aikatan gwamnati maza

0
Gwamnatin tarayya ta amince da fara hutun haihuwa na kwanaki 14 ga ma’aikatan gwamnatin tarayya maza. An ce hutun haihuwa na jami’an maza da matansu...

Zargin kasafin kudi: Kwamitin majalisar dattawa ta kalubalanci ministan kudi

0
A jiya ne kwamitin majalisar dattawa mai kula da kasafin kudi ta kalubalanci ministar kudi, kasafin kudi da tsare-tsare ta kasa, Misis Zainab Ahmed,...

FENMET Dialogue stakeholders for Gender-Responsive Budgeting.

0
FENMET Dialogue stakeholders for Gender-Responsive Budgeting.   By: Muhammad Suleiman Yobe   The African Women’s Development and Communication Network (FEMNET) organized a three-day training and dialogue focused on...

Yanzu-yanzu: Buhari ya bukaci majalisar dattawa ta amince da su biya bashi da ake binsa...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na neman majalisar dattawa ta amince da biyan bashin da ake bin sa.   An gabatar da bukatar da shugaba Buhari ya...

FCT: Za mu dawo da babban tsarin Abuja, mu ruguza duk wasu haramtattun gine-gine...

0
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT) Mista Nyesom Wikle ya ce zai rusa duk wasu haramtattun gine-gine a babban birnin tarayya Abuja a wani bangare...