TAWAGAR HUKUMAR ALHAZAI TA NAJERIYA ZA SU TASHI ZUWA SAUDIYYA A GOBE LAHADI.

0
TAWAGAR HUKUMAR ALHAZAI TA NAJERIYA ZA SU TASHI ZUWA SAUDIYYA A GOBE LAHADI Daga Fatima Abubakar   Sanarwar wadda ke dauke da sa hannun mataimakin Darakta...

ZABEN MAJALISAR FCT:HUKUMAR YAN SANDA SUN HANA ZIRGA -ZIRGA DAGA KARFE 12 NA DAREN...

0
Dangane da tabbatar da tsaro,a yayin gudanar da zabukan kansiloli da ciyamomin na babban birnin tarayya Abuja, rundunar yan sanda na babban birnin tarayya,...

Shin wanni yanki ne ya dace ya samar da shugaban majalisar dattawa?

0
  Za a yi hasashen fitowar shugaban majalisar dattijai na majalisar wakilai ta 10 a kan wasu abubuwa da dama. Bayan zaben shugaban kasa da na...

TOZALI TV LAUNCHES DSTV ONBOARDING WITH EXCITING 7TH HENNA BALL AND AWARDS

0
The 7th Henna Ball & Awards Night 2022, is taking place on Saturday, November 26, at the International Conference, Abuja. The Henna Ball, a Corporate...

Majalisar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP, Gwamnoni, Sanatoci Sun Shirya Gaggarumin Zanga-zanga...

0
Kungiyar yakin neman zaben jam’iyyar PDP, Gwamnonin PDP, Sanatoci da dattawan jam’iyyar sun shirya wata gagarumar zanga-zanga zuwa ofishin INEC a yau Litinin, News...

Nuhu Ribadu ya janye daga kalubalantar nasarar Binani

0
Tsohon shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC, kuma daya daga cikin masu neman takarar gwamna a jam’iyyar...

Mutane 29 Sun Mutu A Hadarin Mota A Kaduna, da Fashewar iskar gas a...

0
Mutane 29 ne suka mutu a ranar Talata a wasu manyanalamura masu tashin hankali guda biyu a jihohin Kaduna da Kano. Lamarin na farko ya...

DA DUMINSA:CBN Ya Umarci Bankuna Da Su Karbi Tsofaffi N500, N1,000

0
Babban bankin Najeriya ya umarci bankunan da su fara karbar tsofaffin takardun kudi na N500 da N1,000 daga hannun jama’a nan take. Duk da haka,...

Jirgin yakin Burtaniya Ya Isa Najeriya Domin Tallafawa Tsaron Ruwa

0
A ranar Lahadin da ta gabata ne wani jirgin ruwan yakin ROYAL na ruwa mai suna HMS Trent ya isa Legas domin bayar da...

Mawaki Davido ya nemi afuwar magoya bayansa, yayi alkawarin kawo wasansa na Timeless jihar...

0
Fittaccen Mawakin Afrobeats Davido ya rubuta sakon neman afuwa ga magoya bayan sa na jihar Delta wadanda suka ji takaicin rashin zuwansa taron Warri...