Thursday, March 28, 2024

Girgizar Kasa mai karfin awo 6.4 ya sake afkuwa a kudancin Turkiyya.

0
  Girgizar kasa mai karfin awo 6.4 ta afku a alamar kasar Turkiyya, makwanni bayan wata girgizar kasa da ta afku a yankin. A ranar...

Kiwon Lafiya: Bagudu ya amince da zaftare kashi 3% daga albashin ma’aikatan gwamnati

0
Gwamna Atiku Bagudu na jihar Kebbi ya amince a cire kashi 3% na albashin ma'aikatan gwamnatin jiharsa a karkashin shirin inshoran lafiya na Kebbi...

Gwamnatin Legas ta yi karin haske game da binne mutane 103 da ENDSARS ta...

0
  Gwamnatin jihar Legas ta yi martani kan wata takarda da aka wallafa da ke nuna amincewarta da N61,285,000 don gudanar da jana’izar mutane 103...

Dan wasan Ghana Gyan ya yi ritaya daga kwallon kafa

0
Dan wasan Ghana Asamoah Gyan wanda mai rike da tarihin zira kwallaye fiye da kowa  ya sanar da yin ritaya daga kwallon kafa. Dan wasan...

Mawaƙiya DJ Cuppy ta karɓi lambar yabo don taimakon jama’a, ta ba da jawabi

0
Furodusa na Najeriya kuma yan wasan faifai watto DJ, Florence Otedola, wanda aka fi sani da DJ Cuppy, ta samu lambar yabo don ayyukan...

Gwamnatin tarayya ta fara bada hutun haihuwa ga ma’aikatan gwamnati maza

0
Gwamnatin tarayya ta amince da fara hutun haihuwa na kwanaki 14 ga ma’aikatan gwamnatin tarayya maza. An ce hutun haihuwa na jami’an maza da matansu...

Buhari Ya Kori Shugaban NIPC, Saratu Umar

0
A yammacin ranar Alhamis ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dakatar da nadin Hajiya Saratu Umar a matsayin babbar sakatariyar hukumar bunkasa zuba jari...

OHINOYI NA AL’UMMAR IBIRA YA KWANTA DAMA

0
OHINOYI NA AL'UMMAR IBIRA YA KWANTA DAMA Rahotanni sun bayyana cewa a safiyar yau ne, Allah ya yi wa Sarkin Al'ummar Ibira (Ohinoyi of...

Mutane 17 Sun Mutu, Uku Sun Raunata A Hadarin Mota A Kano

0
    A kalla mutane 17 ne aka tabbatar da mutuwarsu sannan wasu uku suka jikkata a wani hatsarin mota da ya afku a kauyen Yaura...

GADE COMMUNITY IN KUJE ATTACKED BY BANDITS

0
Unguwan Gade Extension Zone A Kuje in the Federal Capital Abuja was attacked in the early hours of today Monday. The Gunmen attacked the residents...