Sahara Reporters: One step too far

0
Back in the stone age of the social media world, Sahara reporters used to be the only online news medium; where Internet users could...

Buhari Ya Kaddamar da Majalisar kawo karshen Maleriya a Abuja

0
A ranar Talata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da kwamitin yaki da cutar zazzabin cizon sauro a Najeriya a fadar shugaban kasa...

Yanzu Yanzu: An kashe mutane Biyu, Yayyin da Yan Bindiga da Yan Ta’addan Ansaru...

0
An samu tashin hankali a karamar hukumar Birnin-Gwari ta jihar Kaduna yayin da wasu ‘yan bindiga da ‘yan ta’addan Ansaru suka yi artabu da...

Yan Najeriya guda biyar da suka kafa bankuna a kasar Nijeriya

0
  Babban bankin Najeriya ya bayyana cewa bangaren banki ya kunshi bankunan kasuwanci 21 Wadannan bankuna mallakin hazikan ‘yan Najeriya ne wadanda suka yi kaurin...

EPL: Mun yi kewan Ronaldo – Ten Hag ya fada, bayan sun tashi wasa...

0
  Kocin Manchester United, Erik ten Hag, ya ce 'yan wasansa sun yi kewan Cristiano Ronaldo bayan da suka tashi kunnen doki 1-1 da Chelsea...

Davido da Chioma sun rasa dan su daya tilo Ifeanyi a jiya.

0
Labarin rasuwar dan  mawaki Davido ya watsu a kafafen sada zumunta daban-daban.Rasuwar dan farko a wurin Davido, Ifeanyi, ya sa wasu daga cikin masoyansa...

Gwamnatin tarayya Ta Bada Umarnin Rufe Makarantun polytechnic Kan Zabe

0
  A ranar Litinin ne gwamnatin tarayya ta umurci dukkanin makarantun polytechnic na kasar nan da su rufe har sai bayan babban zabe mai zuwa.   Wannan...

Karin Farashin Man Fetur: Gwamnatin tarayy Na Aiki Don Sauƙaƙe Radaddin da yan Najeriya...

0
Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF) George Akume yana tabbatar wa ‘yan Najeriya shirin gwamnati na rage radadin tashin farashin man fetur. Tun bayan cire tallafin man...

Ko da ba zan iya biya tallafin yara ba, har yanzu tana bayyana ni...

0
Tunji 'Teebillz' Balogun, tsohon mijin mawakiya Tiwa Savage, ya yaba mata kan sanya shi a matsayin jarumin uba ga dan su Jamal dan shekara...

Gwamnonin APC Sunyi Zaman Sirri, Ganduje Zai Iya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar

0
A yammacin ranar Laraba ne gwamnonin jam’iyyar APC suka gudanar da taro a bayan fage, domin tattaunawa kan halin da jam’iyyar ke ciki, bayan murabus...