Kamfanin NNPC ta amince da karin farashin man fetur zuwa N179/lita
Kamfanin Man Fetur na Najeriya (NNPC) Limited ta amince da sake duba farashin mai na Premium Motor Spirit (PMS) daga N165 zuwa N179 kowace...
BASHIN NAIRA BILIYAN 10:FCTA ZA TA RUFE OFISOSHIN GWAMNATI,MASU ZAMAN KANSU DA OTEL-OTEL.
Yayin da ma’aikata ke shirin komawa bakin aiki bayan hutun Ista, wasu ofisoshin gwamnati, otal-otal, filaye da sauran wuraren kasuwanci na iya kasancewa a...
Dalar Amurka miliyan 85 sun makale: Emirates ta dakatar da dukkan zirga-zirgar jiragen sama...
Kamfanin jiragen sama na Emirates ya sanar da dakatar da zirga-zirgar jiragensa zuwa Najeriya daga ranar 1 ga Satumba, 2022. Kamfanin dillancin labaran iqna ya...
Dan kasan China mai shekaru 47 ya kashe budurwansa yar kasan Nijeriya da...
A safiyar yau ne mazauna jihar Kano suka wayi gari da labarin da ke tayar da hankali a zukatan jama’a da kuma yadda aka...
Gwamnan Cross River, Otu sanya dokar hana babura a Calabar
Gwamnan jihar Kuros Riba, Sanata Bassey Otu ya bayar da umarnin haramta duk wani babura na kasuwanci a cikin babban birnin Calabar.
Hakan ya fito...
FCTA,QATAR SIGN MOU ON THE DEVELOPMENT OF 200 HOUSING UNITS FOR WIDOWS.
1. The FCT Administration and Qatar Charity, an international humanitarian, non-governmental organisation, have signed a Memorandum of Understanding (MOU) for the development of 200 housing...
Gwamnatin Tarayya Ta Amince Da Karin Albashi 114% Ga Tinubu, Shettima, Gwamnoni, Da Sauransu.
Hukumar Kula da Harakokin Kudi, (RMAFC) ta amince da karin kashi 114 na albashin zababbun ‘yan siyasa da suka hada da shugaban kasa, mataimakin...
Majalisar Wakilai ta fara bincikan Ma’aikatar Aikin Gona kan N18.6bn da ake zargin an...
Kwamitin majalisar wakilai mai kula da asusun gwamnati ta fara bincike kan Naira biliyan 18.6 da ma’aikatar noma da raya karkara ta tarayya ta...
Yajin aikin ASUU: NANS za ta rufe filayen jiragen sama daga ranar 19 ga...
Kungiyar dalibai ta kasa (NANS) ta yi barazanar rufe dukkan filayen jiragen sama na kasa waje daga ranar 19 ga watan Satumba, saboda yajin...
Zaben 2023: Uba Sani ya zabi mataimakiyar El-Rufai Hadiza Balarabe a matsayin mataimakiyar
Dan takarar gwamnan jihar Kaduna a karkashin jam’iyyar All Progressives Congress (APC) Uba Sani ya bayyana abokin takararsa.
A wata sanarwa da ya fitar a...