Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tura sunan Murtala Garo domin mataimakin gwamna a Kano

0
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tura sunan Murtala Garo domin mataimakin gwamna a Kano   Daga wakilin mu Ghaddafi Isyaku Muhammad   Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf,...

Anci tarar Kano pillars Naira Miliyan 15

0
Anci tarar Kano pillars Naira Miliyan 15 Rawaitowa Daga Ghaddafi Isyaku Muhammad   An tuhumi ƙungiyar Kano Pillars da laifin karya dokoki da ƙa’idojin Nigeria Professional Football...

An Sake Samun Ɓullar Cutar Korona (COVID-19) a Najeriya

0
An Sake Samun Ɓullar Cutar Korona (COVID-19) a Najeriya   Daga wakilin mu Gaddafi Isyaku Muhammad Gwamnatin Najeriya ta tabbatar da samun sabon mai cutar korpna (COVID-19)...

Kannywood: Gwamnatin Kano ta bayyana dalilin rufe shagon sayar da maganin gargajiya

0
Kano/Press Release/Adamu   Gwamnatin Kano ta bayyana dalilin rufe shagon sayar da maganin gargajiya Hukumar Tace Fina-finai ta Jihar Kano ta ɗauki matakin gaggawa kan wani mai...

Sakamakon samar musu da ruwan Sha , Mazauna yankin Buni Gari da Buni Yadi...

0
Al ummar Buni Gari da Buni Yadi sun bayyana farin cikin su bayan samun ruwan sha daga kafofin raya yankin arewa maso son Najeriya...

Kotun ɗaukaka ƙara ta umarci a kai mata Sheikh Abduljabbar gabanta a Ranar Laraba...

0
    Kotun ɗaukaka ƙara ta umarci a kai mata Sheikh Abduljabbar gabanta By Adamu Muhammad Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Kano ta bayar da...

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai...

0
babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke hukuncin daurin rai da rai kan Nnamdi Kanu, shugaban kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB)...

CEO Tozali TV. Ta taya ‘yan kasar Nan Murnar Zagayowar Ranar Samun Ƴancin Kan

0
Mamallakiyar Gidan Jarida da Tashar Tozali, ta taya 'Yan Najeriya murnar cika shekaru 65 a tafarkin Dimokuradiyya,.   Adan haka take qara tunasar da Al ummar...

Najeriya ta nemi kujerar dindindin a Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya

0
Najeriya ta nemi kujera a Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya   Bola Ahmed Tinubu, ya sake jaddada bukatar a bai wa Najeriya kursiyin a Kwamitin...

“Kun ga yadda kasar nan take, siyasa muke yi da komai” Wike ya musanta...

0
Ministan ya bayyana hakan a yayin kaddamar da aikin gina titin Abuja, ya ce tafiyar tasa ta baya domin hutu, ba don neman magani...