Abdulkarim Chukkol Ya Zama Mukaddashin Shugaban Hukumar EFCC
Hukumar Yaki da yi wa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (EFCC) ta ce biyo bayan dakatar da Mista Abdulrasheed Bawa, a matsayin Shugaban Hukumar da...
Sakon Sallah daga shugaba Muhammadu Buhari
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Litinin da ta gabata tare da sauran al’ummar Musulmi a filin faretin Barrack na Mambila, Abuja, domin gabatar...
Hukumar babban birnin tarayya ta kai samame a sansanonin baban bola a Abuja.
Domin magance munanan laifuka na babanbola a Abuja, hukumar babban birnin tarayya, FCTA, a ranar Talata, ta fara kwashe gidajen barkwanci, da Babanbola suka...
Gwamnan Kano Ya Maida Muhuyi Magaji A Matsayin Shugaban Hukumar Yaki Da Rashawa
Gwamnan jihar KANO, Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida Gida ya amince da mayar da Barr. Muhyi Magaji Rimin Gado...
NNPC Reassures Nigerians on Fuel Supply, Promises Remedial Action on Defaulting Importers
The Nigerian National Petroleum Company (NNPC) Limited has reassured Nigerians of its capacity to restore sanity in the supply and distribution of quality Premium...
‘Yan sanda sun fatattaki ‘yan ta’adda a Katsina, sun kwato dabbobi
Ana fargabar an kashe ‘yan ta’adda da dama tare da raunata wasu da dama bayan da wata tawagar jami’an ‘yan sanda suka dakile harin...
Emiefele, ya ce kara wa’adin kwanaki na musayar kudade ba lallai bane,yayin da kotun...
Gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele, a jiya, ya shaidawa jami’an diflomasiyya cewa, tsawaita wa’adin ranar 10 ga watan Fabrairu, na rarraba kudaden...
Ku Bayyana Kadarorinku Yanzu, Gwamnan Kano Ya Fadawa Kwamishinonin
Gwamnan jihar KANO, Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida Gida ya umurci daukacin wadanda aka nada na kwamishinoni 19 da...
Gwamnatin Nijar ta karrama wasu yan Najeriya,Alhaji Aliko Dangote da wasu Gwamnoni biyu
Gwamnatin Nijar ta karrama wasu 'yan Najeriya shida da suka hada da shugaban rukunin Dangote Aliko Dangote da wasu gwamnoni biyu.
“Don murnar zagayowar ranar...
Buhari ya kori shugaban hukumar NDDC, ya amince da sabon tsarin mulki
Shugaban kasa Muhamadu Buhari ya kori Effiong Akwa, shugaban hukumar ci gaban yankin Neja-Delta .
A wata sanarwa da Patricia Deworitshe, daraktar yada labarai ta...