Biden ya yabawa ‘Karfin Jagorancin’ Tinubu a matsayin Shugaban ECOWAS
SHUGABA Joe Biden, a ranar Lahadi, ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan “karfin shugabancinsa” a matsayinsa na shugaban kungiyar raya tattalin arzikin kasashen...
Hare-hare a ofisoshin INEC ba zai hana zaben 2023 ba – Yakubu
Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) a ranar Litinin, ta ba da tabbacin cewa hare-haren da ake kai wa cibiyoyinta ba zai hana gudanar da...
DA DUMI-DUMIN TA:An samu wani fashewar bomb a jahar Kogi,gabannin Ziyarar Shugaba Muhammadu Buhari.
Mutane uku ne suka mutu sakamakon fashewar wani abu a Okene da ke karamar hukumar Okene a jihar Kogi.
Lamarin ya faru ne da safiyar...
Sakamakon samar musu da ruwan Sha , Mazauna yankin Buni Gari da Buni Yadi...
Al ummar Buni Gari da Buni Yadi sun bayyana farin cikin su bayan samun ruwan sha daga kafofin raya yankin arewa maso son Najeriya...
The Nigerian Police arrested 3 persons in Lokogoma today in regards to suspected Kidnaping.
The Police Command in the Federal Capital Territory has rescued three alleged internet fraudsters from a mob in the Lokogoma area of Abuja.
The Police...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya aika sakon ta’aziya ga sanata Magatakarda Wamako,a bisa rasuwar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jajanta wa Sanata Aliyu Magatakarda Wamakko bisa rasuwar matarsa, Hajiya Atika.
A cikin sakon ta’aziyyar da ya fitar a ranar...
Dakta Ramatu Tijjani Aliyu ta yi kira ga sarakunan gargajiya game da lamarin tsaro...
Biyo bayan rahotannin rashin tsaro da aka samu a wasu kananan hukumomin babban birnin tarayya, karamar ministar babban birnin tarayya Abuja, Dakta Ramatu Tijjani...
Buhari Ya Kaddamar da Majalisar kawo karshen Maleriya a Abuja
A ranar Talata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da kwamitin yaki da cutar zazzabin cizon sauro a Najeriya a fadar shugaban kasa...
Iya Gaskiya ta zanfada. Ina Mai Tabbatar Wa Kotu Cewa Ni Namiji Ne —...
Iya Gaskiya ta zanfada. Ina Mai Tabbatar Wa Kotu Cewa Ni Namiji Ne — Bobrisk
Mai Shari’a Abimbola Awogboro ya tambayi Bobrisky “kai namiji ne...
NDLEA ta cafke wasu mutum uku da ta jima tana nema
NDLEA ta cafke wasu mutum uku da ta jima tana nema
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA ta kama wasu mutum...










