Hukumar ICPC ta sake kama tsohon magatakardar JAMB Dibu Ojerinde
Jami’an hukumar yaki da cin hanci da rashawa mai zaman kanta (ICPC) sun sake kama Dibu Ojerinde, tsohuwar magatakardar hukumar shirya jarabawar shiga jami’a...
Bayanan Naira: yan majalisan Wakilai Sun Yi Barazanar Bayar Da Hukuncin Kamo Emefiele da Shugabannin...
Shugaban Majalisar Wakilai, Femi Gbajabiamila ya yi barazanar bayar da sammacin kama Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN), Godwin Emefiele da wasu daraktocin bankunan kan...
Babu wani bangare a Najeriya da ke karkashin ikon ‘yan ta’addan Boko Haram a Najeriya inji...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Talata ya ce Najeriya ta kwato dukkan wuraren da a baya ke karkashin ikon kungiyar Boko Haram da...
An Saki Tsohon Minista Ikira Aliyu Bilbis Daga Gidan Yari
An saki tsohon ministan yada labarai, Alhaji Ikra Aliyu Bilbis daga gidan yari. Naija News ta ruwaito cewa an damke jigo na jam’iyyar PDP...
SAMUN MAN KOLMANI: MANYAN SHUGABANNI GOMBE SUN YI ZIYARAR GODIYA GA SHUGABAN KASA BUHARI
Tawagar shugabannin siyasa da na addini da ‘yan kasuwa daga jihar Gombe karkashin jagorancin gwamna Muhammad Inuwa Yahaya sun je fadar shugaban kasa da...
Nuhu Ribadu ya janye daga kalubalantar nasarar Binani
Tsohon shugaban hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC, kuma daya daga cikin masu neman takarar gwamna a jam’iyyar...
Kiwon Lafiya: Bagudu ya amince da zaftare kashi 3% daga albashin ma’aikatan gwamnati
Gwamna Atiku Bagudu na jihar Kebbi ya amince a cire kashi 3% na albashin ma'aikatan gwamnatin jiharsa a karkashin shirin inshoran lafiya na Kebbi...
Gwamnatin tarayya ta fara bada hutun haihuwa ga ma’aikatan gwamnati maza
Gwamnatin tarayya ta amince da fara hutun haihuwa na kwanaki 14 ga ma’aikatan gwamnatin tarayya maza.
An ce hutun haihuwa na jami’an maza da matansu...
Allah Zai Zabar mana Shugaban Najeriya Na Gaba, Oba Na Benin Ya Gayawa Atiku
Oba na Benin, Oba Ewuare II, a ranar Asabar, ya shaidawa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar People’s Democratic Party, Alhaji Abubakar Atiku, cewa...
JAHAR GOMBE YA KARBI BAKONCIN MASU RUWA DA TSAKI,YAYIN DA GWAMNA INUWA YAHAYA YA...
A jiya ne jahar Gombe ta karbi bakwancin manya manya wakilan Gwamnati, masu rike da madafun iko,Masu ruwa da tsaki,manyan attajiai da Malaman addini...












