Thursday, May 2, 2024

Gwamnatin tarayya Ta Bada Umarnin Rufe Makarantun polytechnic Kan Zabe

0
  A ranar Litinin ne gwamnatin tarayya ta umurci dukkanin makarantun polytechnic na kasar nan da su rufe har sai bayan babban zabe mai zuwa.   Wannan...

Girgizar Kasa mai karfin awo 6.4 ya sake afkuwa a kudancin Turkiyya.

0
  Girgizar kasa mai karfin awo 6.4 ta afku a alamar kasar Turkiyya, makwanni bayan wata girgizar kasa da ta afku a yankin. A ranar...

INEC ta kare kwangilar da ta bayar ga kamfani dake da alaka da Binani na...

0
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta kare kwangilar buga kayan zabe ga Kamfanin Buga takardu na Binani Printing Press Limited.   Ana zargin kamfanin buga...

 Abun mamaki yadda wata mata mai Yaya Shida Ta Fadawa Mijin ta cawa Daya...

0
Wata ‘yar Najeriya mai ‘ya’ya shida ta amince cewa ta yaudari mijinta tare da daukar ciki ga maza daban-daban.Matar ta bayyana hakan ne a...

Yan sandan jahar Kano sun kama wani dan Kasar Sin da ya kashe budurwar...

0
Wani dan kasar China ya daba wa masoyiyar sa mai suna Ummakulsum Sani Buhari wuka har lahira a gidan Janbulo da ke karamar hukumar...

An bukaci gwamnatin tarayya da kada ta hana tuka babura

0
Shugaban kungiyar All okada  Union Forum na karamar hukumar Gwagwalada da ke babban birnin tarayya Abuja, Malam Kabir Dahiru, ya roki gwamnatin tarayya da kada...

DA DUMI-DUMIN TA;Ministan babban birnin tarayya Nyesom Wike ya kori shugabannin hukumomi da kamfanonin...

0
Mai girma ministan babban birnin tarayya, Barista Ezenwo Nyesom Wike CON, ya sauke shugabannin hukumomin babban birnin tarayya, hukumomi da kamfanonin gwamnati na FCTA...

Da Duminsa: Jakadan Najeriya a kasar Spain, Demola Seriki ya rasu

0
Rahotanni da ke fitowa a safiyar ranar Alhamis sun tabbatar da cewa jakadan Najeriya a kasar Spain, Demola Seriki, ya rasu. Naija News ta...

Majalisar Yakin Neman Zaben Shugaban Kasa Na PDP, Gwamnoni, Sanatoci Sun Shirya Gaggarumin Zanga-zanga...

0
Kungiyar yakin neman zaben jam’iyyar PDP, Gwamnonin PDP, Sanatoci da dattawan jam’iyyar sun shirya wata gagarumar zanga-zanga zuwa ofishin INEC a yau Litinin, News...

Yajin aikin ASUU: NANS za ta rufe filayen jiragen sama daga ranar 19 ga...

0
Kungiyar dalibai ta kasa (NANS) ta yi barazanar rufe dukkan filayen jiragen sama na kasa waje daga ranar 19 ga watan Satumba, saboda yajin...