Friday, May 17, 2024

Yan Bindiga Sun Sace Daliban Jami’a A Zamfara

0
  Da sanyin safiyar yau Juma'a ne aka sace wasu daliban jami'ar tarayya ta Gusau da ba a tantance adadinsu ba a jihar Zamfara. ‘Yan ta’addan...

Wike Ya Soke Filaye 165 A Abuja

0
Ministan babban birnin tarayya, Barista Nyesom Wike, ya amince da soke wasu filaye 165 a gundumomin babban birnin tarayya, saboda rashin ci gaba. Daraktan yada...

Yan sanda Sun Kammala Binciken Gawar Mawaki Mohbad

0
  Rundunar ‘yan sandan Najeriya a ranar Alhamis ta ce ta yi nasarar kammala binciken da aka yi wa gawar Ilerioluwa Aloba, wanda aka fi...

Yanzu Yanzu Rundunar Yan sandan jihar kano ta sanya dokar tabaci a fadin Jihar.

0
Yanzu Yanzu Rundunar Yan sandan jihar kano ta sanya dokar tabaci a fadin Jihar Rundunar yan sandan jihar Kano ta Sanya dokar hana shige da...

Shugaba Tinubu Yayi Sabbin Nadi

0
Shugaba Bola Tinubu ya nada Kingsley Stanley Nkwocha, tsohon Manaja kuma Editan Jaridar Leadership Daily, a matsayin Babban Mataimaki na Musamman (SSA) kan Harkokin...

78th UN General Assembly: Governor Inuwa Yahaya Accompanies President Tinubu To New York.

0
Gombe State Governor and Chairman of the Northern Governors’ Forum, Muhammadu Inuwa Yahaya CON, will be accompanying President Bola Ahmed Tinubu on a trip...

PRESIDENT TINUBU NOMINATES NEW CBN GOVERNOR AND MANAGEMENT TEAM FOR SENATE SCREENING AND CONFIRMATION

0
STATE HOUSE PRESS RELEASE PRESIDENT TINUBU NOMINATES NEW CBN GOVERNOR AND MANAGEMENT TEAM FOR SENATE SCREENING AND CONFIRMATION President Bola Tinubu has approved the nomination of...

Jirgin yakin Burtaniya Ya Isa Najeriya Domin Tallafawa Tsaron Ruwa

0
A ranar Lahadin da ta gabata ne wani jirgin ruwan yakin ROYAL na ruwa mai suna HMS Trent ya isa Legas domin bayar da...

Ba za mu iya tabbatar ko musanta zargin kama mataimakiyar gwamnan CBN, Aisha Ahmad...

0
  Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta bayyana cewa ba za ta iya tabbatarwa ko karyata kame mataimakiyar gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) mai...

Najeriya Na Bukatar Naira Tiriliyan 21 Don magance matsalar karancin gidaje – Shettima

0
NIJERIYA na bukatar Naira Tiriliyan 21 domin magance gibin gidaje a kasar, a cewar mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima. Ya bayyana haka ne a yayin...