An kama sanata Ekweremadu da matarsa kan zargin yanka sassan jikin mutum
Yunkurin ceto rayuwar ‘yar su a jiya ya sa tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawa, Ike Ekweremadu da matarsa, Beatrice Nwanneka, a tsare a birnin...
FCT POLICE REVEAL TRAFFIC DIVERSION POINTS AS PART OF THE EMPLACED SECURITY ARCHITECTURE FOR...
Ref No: AZ:2550/FCT/PPRO/VOL.10/29
Date: 5th June 2022.
PRESS RELEASE
FCT POLICE REVEAL TRAFFIC DIVERSION POINTS AS PART OF THE EMPLACED SECURITY ARCHITECTURE FOR THE 2022 APC PRESIDENTIAL...
Jamm’iya mai ci na cikin rudani gabannin zaben tantance gwani,yayin da Atiku Abubakar Ya...
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, ya lashe zaben fidda gwanin takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP da aka kammala a ranar Asabar da...
Dalilin Da Yasa Tambuwal Ya Sauka Wa Atiku inji Kakakin tambuwal
Mai magana da yawun kungiyar yakin neman zaben Tambuwal (TCO), Prince Daniel, ya bayyana dalilin da ya sa Gwamna Aminu Tambuwal na jihar Sokoto...
Harin Jirgin Kasa: Kuna Iya Sauraron Waɗanda Akayi Garkuwa Da Ko kuma Ku Yi...
Daya daga cikin ‘yan ta’addan da suka kama fasinjojin jirgin kasa da aka kai wa hari a Kaduna ranar 28 ga watan Maris, ya...
APC ta fara tantance ‘yan takarar shugaban kasa gabanin zaben fidda gwani
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta fara tantance masu neman takarar shugaban kasa a zaben 2023.
Ana gudanar da atisayen ne a asirce a wani...
Muhammad Abacha ya lashe tikitin kujerar Gwamna a Kano a karkashin tutar PDP.
A yayin da ‘yan Najeriya ke fafatukar tunkarar babban zaben shekarar 2023, inda jam’iyyun siyasa daban-daban suka gudanar da zaben fidda gwani, tikitin jam’iyyu...
Mutane 29 Sun Mutu A Hadarin Mota A Kaduna, da Fashewar iskar gas a...
Mutane 29 ne suka mutu a ranar Talata a wasu manyanalamura masu tashin hankali guda biyu a jihohin Kaduna da Kano.
Lamarin na farko ya...
Da dumi-dumin sa:An samu tarwatsewan Gas cylinder a wata makaranta a kano a yanzu-yanzun...
Wani abu mai kama da bomb ya tarwatse a wani makarantar firamare da ke sabon gari a Aba road.
Kwamishinan yan sanda jahar...
An sako daya daga cikin mata masu ciki da aka yi garkuwa da su...
Yan ta’addan da suka kai hari kan jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna a ranar 28 ga watan Maris, sun sako daya daga cikin mata...