Wednesday, April 24, 2024

An share inda ake zaton maboyar yan ta’adda ne a Mabushi.

0
’Hukumar babban birnin tarayya, FCTA, a yau Laraba ta gargadi ’yan asalin birnin tarayya Abuja, su daina ba da hayar itatuwan tattalin arzikinsu ga...

NASS zata ƙarfafa kamfanoni masu zaman kansu ta hanyar samar da doka – Omo-Agege

0
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Ovie Omo-Agege, a jiya ya bayyana cewa majalisar kasa, NASS, ta kiyar samar da dokokin da za su karfafa kamfanoni masu...

Kasar Japan na karfafawa matasa gwiwar da su yawaita shan barasa domin bunkasa tattalin...

0
  Gwamnatin kasar Japan na shirin shawo kan matasan kasarta da su yawaita shan barasa a matsayin hanyar bunkasa tattalin arziki ta hanyar haraji daga...

Two soldiers dismissed over the murder of Sheikh Goni Aisami.

0
The Nigerian Army has dismissed two soldiers over the murder of an Islamic cleric, Sheikh Goni Aisami Gashua, in Yobe State. The dismissed soldiers include...

An fara aikin fadada hanyoyin gundumar Mpape tare da tsabtace su.

0
Bayan watanni takwas, , a ranar Laraba, an  kaddamar da aikin ci gaba da gudanar da aikin tsaftar muhalli domin ceto mutanen Mpape daga...

Sarkin Musulmi Muhammadu Sa’ad Abubakar III ya cika shekaru 66 a duniya.

0
A ranar Laraba ne da ya gabata,Shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mairitaya),ya bi sahun daukacin al’ummar Musulmi wajen taya Sarkin Musulmi Muhammadu Sa’ad...

The Minister of communications and digital economy proffessor Ali Pantami has inaugurated 44 members...

0
Minister of Communications and Digital Economy, Prof Isa Pantami has inaugurated 44 members of the Governing boards of National Identity Management Commission (NIMC), Nigerian...

Hukumar kula da muhalli a Abuja ta fuskanci Hukumar Wakilai na kasa.

0
A ranar Alhamis din da ta gabata ne hukumar babban birnin tarayya Abuja ta dage kan cewa ta ci gaba da rusa gine-ginen da...

DA DUMI-DUMI: SSANU da NASU sun dakatar da yajin aikin bayan ganawa da Ministan...

0
A yau Asabar ne kungiyar manyan ma’aikatan jami’o’in Najeriya (SSANU) da kungiyar masu zaman kansu ta NASU suka dakatar da yajin aikin da suke...

Masu garkuwa da mutane jirgin kasa zasu iya aurar da Lois mai shekara 21...

0
Rahotanni daga wasu majiya mai tushe sun nuna cewa ‘yan ta’addan sun sako wasu mutane hudu da suka yi garkuwa da a cikin fasinjojin...