Sunday, May 19, 2024

Bikin fina-finan Abuja zai bunkasa harkokin yawon bude ido – Minista

0
Karamar ministar babban birnin tarayya, Dr. Ramatu Aliyu a yau Alhamis, ta ce bikin fina-finan na Zuma da ke tafe zai bunkasa harkokin yawon...

Hukumar FCTA tayi fadakarwa kan zubar da shara ba bisa ka’ida ba.

0
Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kaddamar da yaki kan zubar da shara a cikin birnin. Da yake jawabi a taron kaddamar da yakin neman...

Dakta Ramatu Tijjani Aliyu ta yi kira ga sarakunan gargajiya game da lamarin tsaro...

0
Biyo bayan rahotannin rashin tsaro da aka samu a wasu kananan hukumomin babban birnin tarayya, karamar ministar babban birnin tarayya Abuja, Dakta Ramatu Tijjani...

Press Briefing by Northern Broadcast Media Owners Association, NBMOA.

0
Press Briefing by Northern Broadcast Media Owners Association, NBMOA, Held at Hawthorne Siutes, Area 11, Garki, Abuja, on Tuesday, 26th April, 2022.* 1. One...

QISMUD-DA’AWA TA RUFE TARON TAFSIR NA RAMADAN DA TAKE KADDAMARWA A ABUJA.

0
Kungiyar Qismud-da'awa karkashin jagorancin Malama Halimatu Saeed ta rufe taron tafsir na watan Ramadan rana ta 23 sherkara 1443 da ya zo daidai da...

Ciyaman na Bwari John Gabaya ya samu mummunar hatsarin mota.

0
Saura kwana 28 kacal a rantsar da ciyaman na Bwari a babban birnin tarayya Abuja, Mr John Gabaya ya tsinci kan shi a tsaka...

SAKATAREN ILIMI YA BA DA TAKADDUN SHAIDA GA MAKARANTU.

0
Sakataren Ilimi Sani Dahir El-katuzu ya bukaci Makarantun Gwamnati da masu zaman kansu don ci gaba da bin tsarin amincewa da aka gudanar. El-katuzu ya ba...

Ciyarwar Makarantun Gida: FCTA ta haɗa da masu ruwa da tsaki akan ciyar da...

0
Domin saukaka ciyar da yara ‘yan makaranta kasa da dubu dari da ashirin da biyar, hukumar babban birnin tarayya Abuja, ta tattauna da masu...

DANGANE DA RASHIN TSARO,HUKUMAR BABBAN BIRNIN TARAYYA ABUJA TA RUSHE GINE-GINE 350 A BASSA-JIWA...

0
Akalla gine-gine sama da dari uku da hamsin (350) ne a jiya aka rushe a wani kauye mai yawan jama’a na Bassa-Jiwa, da ke...

0
Wani babban abokin ango a unguwar Gaida da ke karamar hukumar Kumbotso a jahar Kano ya sace kayan aure na amaryar da kudinsu ya...