Rashin Tsaro:An ci gaba da ruguza maboyar masu aikata miyagun laifuka a hanyoyin dogo...
An kama wasu masu safarar miyagun kwayoyi guda biyu da wasu uku da ake zargi da aikata laifuka
Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja...
Dalar Amurka miliyan 85 sun makale: Emirates ta dakatar da dukkan zirga-zirgar jiragen sama...
Kamfanin jiragen sama na Emirates ya sanar da dakatar da zirga-zirgar jiragensa zuwa Najeriya daga ranar 1 ga Satumba, 2022. Kamfanin dillancin labaran iqna ya...
Majalisar Wakilai ta fara bincikan Ma’aikatar Aikin Gona kan N18.6bn da ake zargin an...
Kwamitin majalisar wakilai mai kula da asusun gwamnati ta fara bincike kan Naira biliyan 18.6 da ma’aikatar noma da raya karkara ta tarayya ta...
FCT-IRS partners NFIU to strengthen Tax Compliance
PRESS STATEMENT
FCT-IRS partners NFIU to strengthen Tax Compliance
In a bid to expand the tax net and nudge tax compliance in the territory, the Federal...
An bukaci gwamnatin tarayya da kada ta hana tuka babura
Shugaban kungiyar All okada Union Forum na karamar hukumar Gwagwalada da ke babban birnin tarayya Abuja, Malam Kabir Dahiru, ya roki gwamnatin tarayya da kada...
‘Yan sanda sun fatattaki ‘yan ta’adda a Katsina, sun kwato dabbobi
Ana fargabar an kashe ‘yan ta’adda da dama tare da raunata wasu da dama bayan da wata tawagar jami’an ‘yan sanda suka dakile harin...
Buhari Ya Kaddamar da Majalisar kawo karshen Maleriya a Abuja
A ranar Talata ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da kwamitin yaki da cutar zazzabin cizon sauro a Najeriya a fadar shugaban kasa...
Yajin aiki: ASUU za ta gana da gwamnatin tarayya a ranar Talata
A yau Talata ne kungiyar malaman jami’o’i za ta gana da wakilan gwamnatin tarayya kan yajin aikin da ta dade tana yi.
Da yake magana...
Yan Bindiga Sun Sace Kwamishina A Nasarawa
Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da Kwamishinan Yada Labarai na Jihar Nasarawa, Yakubu Mohammed Lawal.
An ce an sace Lawal ne daga gidansa da...
Nasarawa State Commissioner for Information,culture and tourism Kidnapped.
The Commissioner for Information, Culture and Tourism in Nasarawa State, Yakubu Lawal, has been kidnapped by gunmen who stormed his residence on Monday night...











