Da dumi-dumin sa:An samu tarwatsewan Gas cylinder a wata makaranta a kano a yanzu-yanzun...

0
Wani abu mai kama da bomb ya tarwatse a wani makarantar firamare da ke sabon gari a Aba road. Kwamishinan yan sanda jahar...

An sako daya daga cikin mata masu ciki da aka yi garkuwa da su...

0
Yan ta’addan da suka kai hari kan jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna a ranar 28 ga watan Maris, sun sako daya daga cikin mata...

AMAC ZA TA RUSA GIDAJEN DA AKA GINA A HANYOYIN RUWA

0
An fusata da cewa Babban Birnin Tarayya  ba a bayyana shi ba a cikin hasashen ambaliyar ruwa na shekara ta 2022,  Gwamnatin ta yi...

kasashe shida a Duniya Masu yin mulkin Sarauta maimakon Dimokuradiyya

0
Duk da cewa kashi 90 cikin 100 na dukkan kasashen duniya shugabanni ne da jama’a suka zaba, amma har yanzu muna da wasu kasashen...

Hukumar babban birnin tarayya ta kai samame a sansanonin baban bola a Abuja.

0
Domin magance munanan laifuka na babanbola a Abuja, hukumar babban birnin tarayya, FCTA, a ranar Talata, ta fara kwashe gidajen barkwanci, da Babanbola suka...

Hukumar babban birnin tarayya ta yi gargadi kan biyan kudade ba bisa ka’ida ba...

0
 Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja a ranar Talata ta gargadi makarantun da ke yankin da su daina hada kai da kungiyar malamai...

Ministan yada labarai da al’adu Mr Lai Muhammed yace shirya fina-finai na iya kawo...

0
An yi kira ga masu shirya fina-finan Najeriya dasu yi amfani da basirarsu wajen shirya fina-finai don dorewar hadin kan Najeriya da kuma bunkasa...

GWAMNATI ZA TA IYA SANYA MASANA’ANTAR KERE-KERE TA JAWO HANKULAN MASU ZUBA JARI.

0
Karamar ministar babban birnin tarayya Abuja, Dakta Ramatu Tijjani Aliyu, ta bayyana cewa babbar hanya daya tilo da gwamnati za ta iya sanya masana’antar...

DPO mai murabus na harabar FCTA Rahma Thomas, ta yi kira ga hadin gwiwa...

0
Domin tabbatar da tsaron rayuka da dukiyoyi a Abuja, babban birnin tarayya (FCT), an gargadi jami’an tsaro musamman jami’an ‘yan sanda da su kasance...

Sakon Sallah daga shugaba Muhammadu Buhari

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Litinin da ta gabata tare da sauran al’ummar Musulmi a filin faretin Barrack na Mambila, Abuja, domin gabatar...