Yanzu Yanzu Rundunar Yan sandan jihar kano ta sanya dokar tabaci a fadin Jihar.
Yanzu Yanzu Rundunar Yan sandan jihar kano ta sanya dokar tabaci a fadin Jihar
Rundunar yan sandan jihar Kano ta Sanya dokar hana shige da...
Shugaba Tinubu Zai Rantsar Da Sabbin Ministoci A Ranar Litinin
A ranar litinin ne shugaban kasa Bola Tinubu zai rantsar da sabbin ministocin da aka ba su mukamai.
Hakan na kunshe ne a cikin wata...
Zargin Cin Hanci: APC Ta Dakatar Da Shugabanta Na Ƙasa Ganduje
Shugabancin Jam'iyyar APC Abdullahi Umar Ganduje, Wanda ya kasance Dan Mazaɓar Ganduje dake ƙaramar hukumar Dawakin Tofa ta Jihar Kanon Najeriya. Jam iyyar ta...
Da Duminsa: Akpabio Ya Zama zababben Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau mataimakinsa
An zabi dan takarar shugabancin majalisar dattawa na jam’iyyar All Progressives Congress, Godswill Akpabio, a matsayin shugaban majalisar dattawa.
Majalisar dattawa, a ranar Talata, ta...
Ku Bayyana Kadarorinku Yanzu, Gwamnan Kano Ya Fadawa Kwamishinonin
Gwamnan jihar KANO, Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida Gida ya umurci daukacin wadanda aka nada na kwamishinoni 19 da...
Biden ya yabawa ‘Karfin Jagorancin’ Tinubu a matsayin Shugaban ECOWAS
SHUGABA Joe Biden, a ranar Lahadi, ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan “karfin shugabancinsa” a matsayinsa na shugaban kungiyar raya tattalin arzikin kasashen...
Rahotanni sun bayyana cewa El-Rufai ya janye sha’awar zama Minista
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya janye sha’awar sa na kasancewa cikin majalisar ministocin shugaba Bola Tinubu, PREMIUM TIMES za ta iya kawo...
RABON KAYAN ANFANIN GONA GA MANOMAN KANANAN HUKUMOMIN BUNGUDU DA MARU- Gwamnatin Zamfara
GWAMNAN ZAMFARA YA KADDAMAR DA RABON KAYAN ANFANIN GONA GA MANOMAN KANANAN HUKUMOMIN BUNGUDU DA MARU
A ranar Juma’a ne Gwamna Dauda Lawal ya raba...
Ana zargin wani dan sanda da harbe wani mutum akan Sa’in san zaben gwamna...
Wani dan sanda da har yanzu ba a tantance ba a Mopol 8 Jos, jihar Filato, an rahoto cewa ya harbe wani matashi a...