APC Ta Dakatar Da Aisha Binani A Adamawa

0
Mako guda kafin zaben 2023, rikicin da ya dabaibaye jam’iyyar All Progressives Congress a jihar Adamawa a ranar Juma’a, ya dauki wani salo, yayin...

Duk da Umarnin da Gwamnan Gombe ya bayar, ‘Yan Sanda sun ki wargaza wuraren...

0
Duk da umarnin da gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayar na a gaggauta rusa duk wuraren binciken jami’an tsaro a jihar, binciken...

Kamfen din Tinubu ya ki amincewa da Nadin Naja’atu Muhammad a matsayin Kodinetan PSC

0
  Majalisar yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC ta yi watsi da nadin Naja’atu Muhammad a matsayin kodinetan hukumar kula da ayyukan ‘yan...

Mu Ba Masau kudi bane, Na Nemi Naira Miliyan Biyu A Wajan Matar Shettima  A...

0
SANATA Oluremi Tinubu, uwargidan dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar All Progressives Congress, Bola Tinubu, ta bayyana cewa ta roki matar abokin takarar mijinta,...

Mummunan Zanga-zanga Ta Barke A Legas Kan Sabbin Naira

0
  Zanga-zangar ta barke a wasu yankuna a kan babbar hanyar Legas zuwa Ikorodu a jihar Legas saboda karancin sabbin kudin Naira da kuma wahalhalun...

Kotun Koli ta tabbatar da Rufa’i Hanga a matsayin zababben Sanata mai wakiltar Kano...

0
  Kotun kolin Najeriya, a ranar Juma’a, ta tabbatar da dan takarar jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Sanata Rufa’i Sani Hanga a matsayin zababben...

CBN Zai Saki Kudaden Zabe Ga INEC A Ranar Talata

0
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa ta bayyana fatan ganin an biya bukatar kudin da ta gabatar wa babban bankin Najeriya a ranar...

Muhuyi Magaji Ya Karbi Naira Miliyan 5.7 Bayan Kotu Ta Tilastawa Gov. Ganduje

0
Korarren shugaban hukumar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano, Muhuyi Magaji Rimingado, ya tabbatar da biyansa kudi N5,713,891.22 daga asusun...

YANZU YANZU: Yan Bindiga Sun Kai Hari Kauyen Nasarawa, Sun Sace Tsohon Mataimakin Gwamna

0
    An sace wani tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado. Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Ramhan Nansel, a wata...

Jam’iyyar PDP ta jihar Zamfara ta tayar da kura, inda ta zargi APC na...

0
Jam’iyyar PDP reshen jihar Zamfara ta koka kan shirin da gwamnati mai mulki ke yi na muzgunawa tare da kame mambobinta. Idan ba a manta...