Thursday, September 28, 2023

Shugaba Tinubu Zai Rantsar Da Sabbin Ministoci A Ranar Litinin

0
A ranar litinin ne shugaban kasa Bola Tinubu zai rantsar da sabbin ministocin da aka ba su mukamai. Hakan na kunshe ne a cikin wata...

JERIN SUNAYEN MINISTOCI DA SHUGABA BOLA TINUBU YA NADA A YAU.

0
A ranar Laraba ta yau ne shugaban kasa, Bola Tinubu ya bayyana sunayen ministocinsa. A cikin jerin sunayen da wakilinmu ya samu a Abuja, an...

Uwargidan shugaban kasa ta karbi bakuncin Yan Wasan Super Falcons a Aso Rock

0
Uwargidan shugaban kasa, Sanata Oluremi Tinubu, a halin yanzu tana karbar bakuncin ‘yan kungiyar kwallon kafar mata ta Najeriya, Super Falcons, a fadar shugaban...

Gwamnatin Jihar Abia Ta Hana Zirga Zirgan Babur A Aba, Umuahia

0
Gwamnan jihar Abia, Alex Otti, ya bayar da umarnin hana zirga-zirgar masu tuka babura da aka fi sani da okada a cikin garin Umuahia...

Majalisar Shari’a ta musanta baiwa Gwamnonin Jihohi wa’adin nada Alkalai

0
Hukumar kula da harkokin shari’a ta kasa (NJC) ta yi watsi da wata wasika da aka ce ta fito daga gare ta, inda ta...

Hauhawar Farashin Dala: Dillalan Man Fetur Sun Bada Shawarar Karin Kudin Man Fetur Zuwa...

0
Yan kasuwar mai, a ranar Lahadin , sun nuna cewa farashin Premium Motor Spirit, wanda aka fi sani da man fetur, zai tashi tsakanin...

Sojojin Nijar za su gurfanar da Mohamed Bazoum a gaban kuliya bisa laifin cin...

0
Rundunar sojan Nijar ta ce za ta gurfanar da hambararren shugaban kasar Mohamed Bazoum bisa laifin cin amanar kasa, sa'o'i bayan da kungiyar manyan...

Rahotanni sun bayyana cewa El-Rufai ya janye sha’awar zama Minista

0
  Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, ya janye sha’awar sa na kasancewa cikin majalisar ministocin shugaba Bola Tinubu, PREMIUM TIMES za ta iya kawo...