Karin Farashin Man Fetur: Gwamnatin tarayy Na Aiki Don Sauƙaƙe Radaddin da yan Najeriya...

0
Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF) George Akume yana tabbatar wa ‘yan Najeriya shirin gwamnati na rage radadin tashin farashin man fetur. Tun bayan cire tallafin man...

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Ya Nada Farfesoshi Biyu, Dan Ajimobi, Dan Jarida, Da Wasu...

0
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Jibrin Barau, ya nada Farfesa Muhammad Ibn Abdullahi a matsayin shugaban ma’aikata; Farfesa Bashir Muhammad Fagge, Mashawarci na Musamman...

Gwamnatin Legas ta yi karin haske game da binne mutane 103 da ENDSARS ta...

0
  Gwamnatin jihar Legas ta yi martani kan wata takarda da aka wallafa da ke nuna amincewarta da N61,285,000 don gudanar da jana’izar mutane 103...

Gwamnonin APC Sunyi Zaman Sirri, Ganduje Zai Iya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar

0
A yammacin ranar Laraba ne gwamnonin jam’iyyar APC suka gudanar da taro a bayan fage, domin tattaunawa kan halin da jam’iyyar ke ciki, bayan murabus...

Gwamnan Kano Ya Nada Jarumi AlMustapha A Matsayin ES Na Hukumar Tace Fina-Finai, Da...

0
Gwamnan jihar KANO, Abba Kabir Yusuf wanda aka fi sani da Abba Gida Gida ya nada jarumin Kannywood, Abba AlMustapha a matsayin babban sakataren...

Yan Kasuwar Mai Sun Daidaita Fafunarsu Yayyin Da Farashin Man Fetur Ya Kai N617/Lita

0
An daga farashin famfon na Premium Motor Spirit, wanda aka fi sani da man fetur daga N537/litta zuwa Naira 617/lita a wasu gidajen mai...

Majalisar Wakilai Ta Fara Tantance Shugabannin Hafsoshin Tsaro

0
A yau Litinin ne majalisar wakilai ta fara tantance shugabanin hafsoshin tsaro da shugaba Bola Tinubu ya nada a kwanakin baya. Kwamitin tantancewar ya kasance...

Yanzu Yanzu: Kyari Ya Zama Shugaban APC Na Kasa

0
  Sanata Abubakar Kyari, mataimakin shugaban jam’iyyar APC na kasa (Arewa) ya zama shugaban riko na jam’iyyar ta kasa. Hakan ya biyo bayan murabus din Sanata...

Adamu ya ajiye mukaminsa na shugaban jam’iyyar APC

0
Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya mika takardar murabus dinsa a daren jiya,kamar yadda muka samu rahoto.   Majiya mai tushe ta tabbatar...

Gwamnatin Katsina Ta Kafa Kwamitin Binciken Kisan Hakimin Kauye Da ‘Yan Bindiga Suka Yi

0
  Gwamnatin Katsina ta kafa wani kwamiti da zai binciki kisan hakimin kauyen Dabaibayawa da ke karamar hukumar Batagarawa a jihar. Isah Miqdad, mai taimaka wa...