Kotun jihar Kano ta yanke wa kaza hukuncin kisa
Wata kotun majistare da ke Gidan Murtala a jihar Kano, ta bayar da umarnin kashe wani zakara bisa zarginsa da haifar da hayaniya a...
Yar majalisar wakilai ta shiga jerin maza masu neman kujeran kakkakin majalisar wakilai ta...
Yar Majalisar Wakilai Miriam Onuhoa (APC-Imo) ta bayyana sha’awarta ta tsayawa takarar Shugaban Majalisar Wakilai ta Majalisar Wakilai ta 10 gabanin kaddamar da ita...
Zababben dan majalisar wakilai a mazabar Chibok a jihar Borno ya rasu.
Nuhu Clark, zababben dan majalisar wakilai na mazabar Chibok a majalisar dokokin Borno ya rasu.
An ruwaito cewa Clark, wanda ke karbar magani a Indiya,...
Jam’iyyar PDP ta jihar Zamfara ta tayar da kura, inda ta zargi APC na...
Jam’iyyar PDP reshen jihar Zamfara ta koka kan shirin da gwamnati mai mulki ke yi na muzgunawa tare da kame mambobinta.
Idan ba a manta...
Tinubu ne ya lashe zaben shugaban kasa na 2023-;In ji INEC.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta bukaci kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa da ke Abuja da ta yi watsi da duk wasu kararrakin...
YANZU YANZU: Yan Bindiga Sun Kai Hari Kauyen Nasarawa, Sun Sace Tsohon Mataimakin Gwamna
An sace wani tsohon mataimakin gwamnan jihar Nasarawa, Farfesa Onje Gye-Wado.
Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Ramhan Nansel, a wata...
Buhari Ya Kori Shugaban NIPC, Saratu Umar
A yammacin ranar Alhamis ne shugaban kasa Muhammadu Buhari ya dakatar da nadin Hajiya Saratu Umar a matsayin babbar sakatariyar hukumar bunkasa zuba jari...
An sake rushe gine-gine da aka gina a Jabi daki biyu ba bisa ka’ida...
A ranar Alhamis din da ta gabata ne hukumar babban birnin tarayya ta cire wasu gine-ginen da ba su dace ba ,da ke dakile...
An kaddamar da taron samar da zaman lafiya tsakanin addinai a Abuja.
Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja ta kara zage damtse wajen ganin an samar da zaman lafiya da hadin kan addinai a yankin.
Da...
Na gargadi Peter Obi da wuce gona da iri;inji Wole Soyinka.
Wanda ya lashe kyautar Nobel, Farfesa Wole Soyinka, ya ce ya gargadi dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, LP, Peter Obi kan wuce...