Shugaba Muhammadu Buhari ya isa faretin sojoji a jiya Alhamis cikin kayan soji.

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya isa bikin kaddamar da bikin taron sojojin Najeriya na 2023. Buhari wanda ya isa dandalin Eagle Square, inda aka yi...

MY PERSONAL STATEMENT ON MY NYSC STATUS AS A SERVING MINISTER:HANNATU MUSAWA.

0
PRESS STATEMENT MY PERSONAL STATEMENT ON MY NYSC STATUS AS A SERVING MINISTER The last couple of days have witnessed barrage of media attacks and misinformation...

Shugaba Tinubu Zai Rantsar Da Sabbin Ministoci A Ranar Litinin

0
A ranar litinin ne shugaban kasa Bola Tinubu zai rantsar da sabbin ministocin da aka ba su mukamai. Hakan na kunshe ne a cikin wata...

Throwback Photo Of ABU Zaria 8 Months Before Its Commissioning In 1962

0
WHEN OUR SAMARU WAS FARMS AND BUSHES... Pictures of newly completed buildings for the University of Northern Nigeria in January 1962, 8 months before its...

Duk da Umarnin da Gwamnan Gombe ya bayar, ‘Yan Sanda sun ki wargaza wuraren...

0
Duk da umarnin da gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayar na a gaggauta rusa duk wuraren binciken jami’an tsaro a jihar, binciken...

An fara gudanar da jawabai ga alhazan hajjin bana a Abuja.

0
Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Babban Birnin Tarayya (FCT) da ke Abuja, za ta gudanar da aikinta na farko na ilimi da wayar da...

Wasu ‘yan bindiga sun kashe mutum 1,sun jikkata 1,tare da sace mutum 7 a...

0
Wasu ‘yan bindiga da ake kyautata zaton masu garkuwa da mutane ne a daren ranar Talata sun kai hari a unguwar Arab Road Extension...

Mutane 17 Sun Mutu, Uku Sun Raunata A Hadarin Mota A Kano

0
    A kalla mutane 17 ne aka tabbatar da mutuwarsu sannan wasu uku suka jikkata a wani hatsarin mota da ya afku a kauyen Yaura...

INEC WARNS POLITICAL ASPIRANTS TO AVOID THE USE OF MASQUERADES,MOSQUE AND CHURCHES FOR CAMPAIGNS.

0
Exactly one month to the commencement of campaigns for the presidential and National Assembly elections, the Independent National Electoral Commission has warned political parties...

An bayyana Ahmad Lawan a matsayin dan takarar shugaban kasa a jammiyar APC

0
Shugaban Jamm'iyar APC ya bayyana Ahmad Lawan a matsayin dan takarar shugaban kasa na Jamm'iyar.Abdullahi Adamu ya bayyana hakan ne a ranar litinin a...