Matar Tinubu Ta Kaddamar da Shirin ECoN a Kano, Don Haɓaka Ƙirƙire-Ƙirƙire da Tattalin...

0
Matar Tinubu Ta Kaddamar da Shirin ECoN a Kano, Don Haɓaka Ƙirƙire-Ƙirƙire da Tattalin Arziki Daga Hafsat Ibrahim | 23 ga Afrilu, 2026 Uwargidan Shugaban Ƙasa,...

An Tantance sabon mataimakin gwamnan kano

0
Kano/Majalisa/Adamu Rawaitowa Daga Adam Muhammad Bichi Kwamitin Majalisar dokokin jihar Kano yafor Murtala Garo a matsayin mataimakin Gwamna Majalisar dokokin ta kammala Hon. Murtala Sule Garo, wanda...

RAGE MUTUWAR MATA YAYIN HAIHUWA:Gwamnatin Jihar Kano ta Dauki Ma’aikatan Lafiya 1,018

0
Kano/Lafiya/Adamu RAGE MUTUWAR MATA YAYIN HAIHUWA:Gwamnatin Jihar Kano ta Dauki Ma'aikatan Lafiya 1,018 Rawaitowa Daga Adam Muhammad Bichi Gwamnatin Jihar Kano tare da tallafin asusun labaran kananan...

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tura sunan Murtala Garo domin mataimakin gwamna a Kano

0
Gwamna Abba Kabir Yusuf ya tura sunan Murtala Garo domin mataimakin gwamna a Kano   Daga wakilin mu Ghaddafi Isyaku Muhammad   Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf,...

Anci tarar Kano pillars Naira Miliyan 15

0
Anci tarar Kano pillars Naira Miliyan 15 Rawaitowa Daga Ghaddafi Isyaku Muhammad   An tuhumi ƙungiyar Kano Pillars da laifin karya dokoki da ƙa’idojin Nigeria Professional Football...

Kannywood: Gwamnatin Kano ta bayyana dalilin rufe shagon sayar da maganin gargajiya

0
Kano/Press Release/Adamu   Gwamnatin Kano ta bayyana dalilin rufe shagon sayar da maganin gargajiya Hukumar Tace Fina-finai ta Jihar Kano ta ɗauki matakin gaggawa kan wani mai...

Sakamakon samar musu da ruwan Sha , Mazauna yankin Buni Gari da Buni Yadi...

0
Al ummar Buni Gari da Buni Yadi sun bayyana farin cikin su bayan samun ruwan sha daga kafofin raya yankin arewa maso son Najeriya...

Kotun ɗaukaka ƙara ta umarci a kai mata Sheikh Abduljabbar gabanta a Ranar Laraba...

0
    Kotun ɗaukaka ƙara ta umarci a kai mata Sheikh Abduljabbar gabanta By Adamu Muhammad Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Kano ta bayar da...

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai...

0
babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke hukuncin daurin rai da rai kan Nnamdi Kanu, shugaban kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB)...

CEO Tozali TV. Ta taya ‘yan Gombe murnar Cika Shekaru 29 da kuma ‘Yan...

0
Mamallakiyar Gidan Jarida da Tashar Tozali, ta taya 'Yan Najeriya murnar cika shekaru 65 a tafarkin Demokradiyya, a inda ta taya Gombawa murnar cika...