HANAAN BUHARI TA HAIFI DA NAMIJI A KASAR TURKIYA.

0
A lahadin da ya gabata ,ashirin ga watan maris(20-03-2022).ne aka samu karuwa a fadar Shugaban kasa Muhammadu Buhari. Hanaan 'ya ce ga shugaba Buhari da...

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kame tsohon Gwamnar Anambra Willie Obiano.

0
Gwamnan Obiano wanda ya shafe watanni yana cikin jerin sunayen da  hukumar ta EFCC ta ke fako. By Fatima Abubakar An kama tsohon Gwamnar da misalin...

Shugaba Muhammad Buhari ya rubuto wasikar da ta ba Shugaban Riko na kasa na...

0
Shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya) ya umurci gwamnonin jam’iyyar All Progressives Congress da su baiwa shugaban kwamitin riko na kasa...

ASUU TA KARA TSAWAITA YAJIN AIKI DA SATI TAKWAS.

0
Kungiyar Malaman Jami’o’i ta kara tsawaita yajin aikin da take yi da makwanni takwas bayan da Gwamnatin Tarayya ta gaza yin gamsasshen magance duk wasu batutuwan...

Uwargidan Abba kyari ta yanke jiki ta fadi a cikin kotu yayin da kotu...

0
Uwargidan mataimakin kwamishinan ‘yan sandan da aka dakatar, Abba Kyari, a yau Litinin ta fadi a babban kotun tarayya da ke Abuja. Ramatu Yakubu Kyari...

 Ranakun da aka Kirkiro Jihohi 36 A  kasar Nijeriya.

0
  Ga jerin Jihohi 36 a Najeriya da kwanakin da aka kirkiro su.   Ga su nan.   Jihar Abia.   An kafa jihar Abia a ranar 27 ga watan...

RIKICIN APC,AN NADA GWAMNA ABUBAKAR SANI BELLO A MATSAYIN SHUGABAN JAMM’IYAR APC TA KASA

0
A dai dai lokacin da ake rade-radin cewa,Shugaba Muhammadu Buhari ya tuge Mai Mala Buni a matsayin shugaban fati na APC inda aka nada...

A YAU NE AKA GURFANAR DA KYARI DA WASU MUTUM SHIDA A GABAN KOTU.

0
Hukumar yaki da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA ta gurfanar da DCP Abba Kyari da wasu mutum shida a gaban mai shari’a Emeka...

SUFETO JANAR NA ‘YAN SANDA YA AMINCE DA SABBIN KA’IDOJIN SANYA TUFAFI GA ‘YAN...

0
Sufeto janar na ‘yan sanda Usman Baba,ya amince da sabuwar kuma ingantattatun ka'idoji sanya tufafi ga mata jami'an da ke ba su damar sanya...

GWAMNATIN JIHAR LEGAS TA RUFE HAVILLAH EVENT CENTRE, INDA AKA YI ANFANI DA MAN...

0
Hukumar tsaro a jihar Legas da ta Rapid Squad Response sun rufe cibiyar taron Havillah. Kwamishinan yada labarai da dabaru na jihar Legas Gbenga Omotosho...