FCT POLICE RESTORE NORMALCY TO AIRPORT ROAD TASKFORCE/OKADA UNREST.
In reply please quote;
Ref No: AZ:2550/FCT/PPRO/VOL.10/44
Date: 8th, August 2022
The Director of News
…………………………….
PRESS RELEASE
FCT POLICE RESTORE NORMALCY TO AIRPORT ROAD TASKFORCE/OKADA UNREST.
-As CP warns against...
Gwamnatin tarayya ta bayyana ainihin dalilin tsadar abinci
Gwamnatin tarayya ta dora alhakin tsadar kayan abinci a Najeriya kan hauhawar farashin kayayyaki da fasa kwauri.
POLITICS NIGERIA ta ruwaito cewa, Mohammad Abubakar, ministan...
Kotun Daukaka Kara Ta Dawo Da Dauda Lawal A Matsayin Dan Takarar Gwamnan Jihar...
Kotun Daukaka Kara Ta Dawo Da Dauda Lawal A Matsayin Dan Takarar Gwamnan Jihar Zamfara A PDP
Kotun daukaka kara dake Sokoto ta mayar da...
DA DUMINSA: Kotu ta sauke Adeleke a matsayin gwamnan jihar Osun
Kotun sauraron kararrakin zaben gwamnan jihar Osun da ke zamanta a Osogbo ta sauke gwamna Ademola Adeleke a matsayin zababben gwamnan jihar.
Kotun ta bayyana...
Hukumar EFCC ta yi barazanar kame ‘yan Najeriya da ke boye daloli.
Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta yi barazanar kame ‘yan Najeriya da ke boye daloli da...
Yan bindiga sun kashe wani mutum a Gana street da ke Maitama a daren...
Akalla wasu ‘yan bindiga da ake zargin ‘yan fashi da makami ne sun harbe mutum daya har lahira da misalin karfe 8:45 na daren...
Kotu ta bawa EFCC umarnin tsare Okorocha bisa zargin almundahanar N2.9bn
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta bayar da umarnin tsare tsohon gwamnan Imo Sanata Rochas Okorocha a hannun hukumar yaki da masu...
FCTA ta fusata kan kin biyan haraji ;Ta yi barazanar aiwatar da takaddun haraji...
A yau Laraba ne hukumar babban birnin tarayya Abuja ta yi barazanar kakabawa wasu mutane, kungiyoyi da hukumomin da suka karya umarninta na bayar...
Da Dumi-Dumin sa:Gobara ta tashi a majalisar wakilai na jahar Kogi.
Wata gobara da ta tashi da sanyin safiya nan a ginin majalisar dokokin jihar Kogi da ke unguwar Crusher a Lokoja.
Gobarar ta ratsa rufin...