Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Arewa Ya Karɓi Baƙuncin Matan Gwamnonin Yankin

0
Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Arewa, Inuwa Yahaya Ya Karɓi Baƙuncin Matan Gwamnonin Yankin, Inda Ya Buƙaci A Ƙarfafa Ayyukan Ci Gaba Don Magance Ƙalubalen Dake...

Gwamna Inuwa Ya Ziyarci Tinubu, Inda Ya Nemi Haɗin Gwiwa Tsakanin Gwamnatin Tarayya da...

0
Gwamna Inuwa Ya Ziyarci Tinubu, Inda Ya Nemi Haɗin Gwiwa Tsakanin Gwamnatin Tarayya da Gwamnatocin Jihoh Gwamnan Jihar Gombe Kuma Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Arewa, Muhammadu...

CEO Tozali TV. Ta taya ‘yan kasar Nan Murnar Zagayowar Ranar Samun Ƴancin Kan

0
Mamallakiyar Gidan Jarida da Tashar Tozali, ta taya 'Yan Najeriya murnar cika shekaru 65 a tafarkin Dimokuradiyya,.   Adan haka take qara tunasar da Al ummar...

An rushe sarakunan jihar Kano

0
Majalisar dokokin jihar Kano Amince inda ta rushe sarakuna biyar baki daya a jihar. Hakan na nuni da cewar yanzu haka babu sarki a jihar...

Anci tarar Kano pillars Naira Miliyan 15

0
Anci tarar Kano pillars Naira Miliyan 15 Rawaitowa Daga Ghaddafi Isyaku Muhammad   An tuhumi ƙungiyar Kano Pillars da laifin karya dokoki da ƙa’idojin Nigeria Professional Football...

CEO Tozali TV. Ta taya ‘yan Gombe murnar Cika Shekaru 29 da kuma ‘Yan...

0
Mamallakiyar Gidan Jarida da Tashar Tozali, ta taya 'Yan Najeriya murnar cika shekaru 65 a tafarkin Demokradiyya, a inda ta taya Gombawa murnar cika...

DA DUMI-DUMI:Sarkin kano Sunusi Muhammad Sunusi 11 shine halastacce Sarki a Jihar kano.

0
DA DUMI-DUMI Gwamnan Kano ya tabbatar da nadin Khalifa Muhammadu Sanusi II a matsayin Gwamnan Kano, ya ba tsoffin sarakuna Sa'o'i 48 su fice da...

RABON KAYAN ANFANIN GONA GA MANOMAN KANANAN HUKUMOMIN BUNGUDU DA MARU- Gwamnatin Zamfara

0
GWAMNAN ZAMFARA YA KADDAMAR DA RABON KAYAN ANFANIN GONA GA MANOMAN KANANAN HUKUMOMIN BUNGUDU DA MARU A ranar Juma’a ne Gwamna Dauda Lawal ya raba...

Ganduje ya Gayyaci Kwankwaso, Gwamna Abba da Shekarau zuwa Jam’iyyar APC

0
Ganduje ya Gayyaci Kwankwaso, Gwamna Abba da Shekarau zuwa Jam’iyyar AP   A karshe shugaban jam’iyyar APC mai mulki ta kasa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya...

“Kun ga yadda kasar nan take, siyasa muke yi da komai” Wike ya musanta...

0
Ministan ya bayyana hakan a yayin kaddamar da aikin gina titin Abuja, ya ce tafiyar tasa ta baya domin hutu, ba don neman magani...