Najeriya ta nemi kujerar dindindin a Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya

0
Najeriya ta nemi kujera a Kwamitin Tsaro na Majalisar Dinkin Duniya   Bola Ahmed Tinubu, ya sake jaddada bukatar a bai wa Najeriya kursiyin a Kwamitin...

“Kun ga yadda kasar nan take, siyasa muke yi da komai” Wike ya musanta...

0
Ministan ya bayyana hakan a yayin kaddamar da aikin gina titin Abuja, ya ce tafiyar tasa ta baya domin hutu, ba don neman magani...

Wani banki ya Kori ma aikaciyar sa, bayan mare gurbinta da AI

0
Wata tsohuwar ma’aikaciyar banki mai shekaru 65, Kathryn Sullivan, ta rasa aikinta bayan shekaru 25 tana hidima a Commonwealth Bank of Australia (CBA). An...

Shugaban kasa ya soke shirinsa na yi wa ƴan ƙasa jawabin ranar Dimukuraɗiyya June...

0
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya soke shirin yin jawabin ranar Dimukuraɗiyya na bana da zai gudanar a kafafen yaɗa labarai a yau Alhamis. Tun farko...

Koto ta yanke wa Murja Kunya hukunci bayan samunta da laifin yin liki da...

0
Babbar Kotun tarayya mai lamba 3 a Kano karkashin mai shari'a Simon Amobeda ta yanke wa Murja Kunya daurin wata 6 ko biyan tarar...

OBJ: Democracy or democrazy in danger?

0
OBJ: Dimokuradiyya ko dimokradiyya a cikin hadari? Daga Tahir Ibrahim Tahir Talban Bauchi. Amnesia ɗinmu na gamayya yana ba da damar haruffa daga shekarun da suka...

CDS YA KAI ZIYARAR BAN GIRMA GA GWAMNAN JIHAR ONDO A GABANNIN ZABE.

0
Gabanin zaben gwamnan jihar Ondo mai gabatowa wanda za'a gudanar a ranar Asabar 16 ga watan Nuwamba 2024, babban hafsan hafsoshin tsaron kasa (CDS),...

KWAMANDAN AFRICOM NA AMURKA YA ZIYARCI CDS,YA BA NAJERIYA HANYOYIN MAGANCE RASHIN TSARO.

0
Kwamandan rundunar sojin Amurka a Afrika, Janar Michael Langley, ya ziyarci babban hafsan hafsoshin tsaron kasar, janar Christopher Musa a hedikwatar tsaro dake Abuja. Janar...

Tsohon Babban Hafsan Sojin Najeriya Tukur Buratai ya Kai Ta’aziya Gidan Marigayi Taoreed Lagbaja.

0
A ranar Juma’a 8 ga watan Nuwamba, 2024, tsohon babban hafsan sojin kasa (COAS) kuma tsohon jakadan Najeriya a jamhuriyar Benin, Laftanar Janar Tukur...

CDS ya jinjinawa kwamitin da ta wanke sunan Soji Kan zargin zub da ciki...

0
Babban Hafsan Sojojin Najeriya Janar Christopher Gwabin Musa ya jinjinawa kwamitin bincike na musamman mai zaman kansa kan take hakkin bil'adama a yankin Arewa...