Ana iya kawo karshen yajin aikin ASUU Gobe– Malamai sun bayar da bayanai

0
Malaman Jami’o’i (ASUU) ta ce yajin aikin da suke yi  zai kare nan take idan gwamnatin tarayya ta magance matsalolin su. Shugaban ASUU, Emmanuel Osodeke,...

An cafke wani ma’aikacin POS a kwara a bisa zargin sa da kashe naira...

0
Jami’an ‘yan sanda sun kama wani ma’aikacin kamfanin Point of Sale wanda rahotanni suka bayyana cewa ya yi zagon-kasa ne bayan da wani bankin...

“Kun ga yadda kasar nan take, siyasa muke yi da komai” Wike ya musanta...

0
Ministan ya bayyana hakan a yayin kaddamar da aikin gina titin Abuja, ya ce tafiyar tasa ta baya domin hutu, ba don neman magani...

ShirinTa’addanci: NBC na barazanar tsaurara takunkumi akan DSTV, NTA-Startimes, TSTV, Trust TV

0
Hukumar Yada Labarai ta Kasa (NBC) ta yi barazanar kakabawa gidajen Talabijin na Cable takunkumi kan fina-finan da suka shafi ‘yan fashi da kuma...

Uzodimma ya musanta kashe N10bn don sakin Abba Kyari

0
A ranar Talata ne gwamnatin jihar Imo ta karyata labarin da ake yadawa cewa gwamnan jihar, Hope Uzodiinma, na shirya kasafin kudi N10bn domin...

Gwamnonin APC Sunyi Zaman Sirri, Ganduje Zai Iya Zama Sabon Shugaban Jam’iyyar

0
A yammacin ranar Laraba ne gwamnonin jam’iyyar APC suka gudanar da taro a bayan fage, domin tattaunawa kan halin da jam’iyyar ke ciki, bayan murabus...

DA DUMI-DUMINSA: Gobara ta tashi a sansanin sojin sama dake Abuja

0
WUTA ta kone wasu sassa na sansanin sojojin saman Najeriya dake kan titin filin jirgin sama a babban birnin tarayya. Har yanzu dai ba a...

Makonni hudu ya rage, ATMs na banki na ci gaba da raba tsofaffin takardun...

0
Wani bincike da kididdigar Nairametric ya nuna cewa galibin injinan ATM na banki a fadin kasar nan na ci gaba da raba tsofaffin takardun...

THE SECRET POLICE RAIDED THE HOME OF MAMU’S IN-LAW AND SOME OF HIS FAMILY...

0
The management of Desert Herald has cautioned the Department of State Service against what it termed the media trial of its Publisher, Malam Tukur...

Mutane 3 sun jikkata yayin da wasu mahara suka hargitsa wajan ansan katin zabe...

0
Mutane 3 ne aka tabbatar sun jikkata a yayin da wasu da ake zargin ‘yan bindiga ne a wasu al’ummun karamar hukumar Ilesa ta...