Tsaikon da ya haddasa rashin gurfanar da Sirika a gaban kotu, yau Talata.

0
Shirin gurfanar da tsohon ministan sufurin jiragen saman Najeriya, Hadi Sirika da wani ɗan uwansa, Ahmad Sirika, a yau talata a wata sabuwar shari’ar...

Yanzu-yanzu: Buhari ya bukaci majalisar dattawa ta amince da su biya bashi da ake binsa...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari na neman majalisar dattawa ta amince da biyan bashin da ake bin sa.   An gabatar da bukatar da shugaba Buhari ya...

Dr.Mariya Mahmoud ta yi Kira ga shuwagabanni da su kasance masu tsoron Allah a...

0
Karamar ministar babban birnin tarayya, Dr. Mariya Mahmoud, ta bukaci shugabanni a fadin kasar nan da su yi shugabanci a kodayaushe da tsoron Allah. Mahmoud...

Gwamnan Gombe Ya Taya Murna Ga Kiristoci, Tare Da Jaddada Muhimmancin Zaman Lafiya, Ƙauna...

0
25/12/2023 Gwamnan Gombe Ya Taya Murna Ga Kiristoci, Tare Da Jaddada Muhimmancin Zaman Lafiya, Ƙauna Da Nazari ...Ya Buƙaci Su Yi Wa Najeriya Addu'o'i Gwamnan Jihar Gombe...

Ambaliyar ruwa a gundumomi daban-daban ya shafi mutane 24,713 a shekarar 2022.

0
Hukumar Ba da agajin gaggawa ta ce ambaliyar ta shafi mutane kusan 24,713 a cikin uku daga cikin kananan hukumomi shida tare da lalata...

Hukumar tsaro na farin kaya wato DSS,ta yi jan hankali game da rahotannin sirri...

0
Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta samu tambayoyi da dama dangane da shawarwarin tsaro da ofishin jakadancin Amurka dake Abuja ya bayar a...

Wasu yan bindiga sun kai hari cibiyar horaswa na INEC a Anambra

0
  Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun kai hari  makarantar sakandare ta Ukpor  wurin da Hukumar Zabe Mai Zaman...

Three Siblings kidnapped in Mando,Kaduna State.

0
  A nursing mother with her two sisters were kidnapped on 17th July, 2022, in Mando area of Kaduna metropolis. The mother of the victims has...

Mutum 560 ne suka anfana da tallafin kudi daga tsarin tallafin NSIP na...

0
Akalla mutane 560 ne suka ci gajiyar tallafin da gwamnatin tarayya ta baiwa marasa karfi a yankin. Rarraba kudin tallafin da aka raba ta hannun...

Obasanjo ya shawarci matasa da su daina yarda da kalmar manyan gobe.

0
A yau Asabar ne tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo ya ce komai game da shi, ciki har da fitowar sa a matsayin shugaban...