Kano: Lauyoyin Arewa sun bi sahun kutun Tarayya na baiwa Gwamna kano Wa’adin Sa’o’i...

0
Kano: Lauyoyin Arewa Sun Baiwa Gwamna Yusuf Wa'adin Sa'o'i 48 Ya Janye Batun Sanusi ya dawo da Aminu Wata kungiyar lauyoyi daga...

Tsohon dan wasan Ingila, Heskey ya bukaci Liverpool da ta sayi Osimhen

0
Tsohon dan wasan Ingila Emile Heskey ya shawarci Liverpool da ta sayi Victor Osimhen. Rahotanni sun bayyana cewa Liverpool na cikin kungiyoyin da ke son...

Za Mu Sake Binciken Baddakalar Bidiyon Dalar Ganduje – Muhuyi Ya Sha Alwashi

0
Shugaban Hukumar Korafe-korafen Jama’a da Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta Jihar Kano, Barista Muhuyi Magajin Rimin-Gado, ya sha alwashin sake bude binciken...

Rashin tsaro: Wike ya nemi shugabannin majalisar FCT da su kafa kwamitin sa ido.

0
Ministan babban birnin tarayya (FCT), Nyesom Wike, ya shawarci shugabannin kananan hukumomi shida da ke babban birnin tarayya Abuja da su kafa kwamitin sa...

CDS ya jinjinawa kwamitin da ta wanke sunan Soji Kan zargin zub da ciki...

0
Babban Hafsan Sojojin Najeriya Janar Christopher Gwabin Musa ya jinjinawa kwamitin bincike na musamman mai zaman kansa kan take hakkin bil'adama a yankin Arewa...

Jam’iyyar PDP ta jihar Zamfara ta tayar da kura, inda ta zargi APC na...

0
Jam’iyyar PDP reshen jihar Zamfara ta koka kan shirin da gwamnati mai mulki ke yi na muzgunawa tare da kame mambobinta. Idan ba a manta...

Babban Bankin Najeriya ta sanar da cewa zata canja zuwa anfani da sabbin kudi...

0
Shugaban Babban Bankin Najeriya (CBN), Mista Godwin Emefiele, a yau Laraba, ya bayyana cewa, ana shirin kaddamar da sabbin takardun kudi na Naira nan...

Hukumar babban birnin tarayya ta sake jaddada sadaukarwar ci gaban ababen more rayuwa.

0
Hukumar Raya Babban Birnin Tarayya (FCDA) ta ce za ta ci gaba da samarwa tare da inganta abubuwan da za su share fagen samar...

An rushe wani lambun shakatawa a Abuja a bisa take dokan lokacin rufewa.

0
A yau Litinin ne ,Hukumar tsaftace muhalli a Abuja ta rusa wuraren shakatawa da wuraren shakatawa na Spotlight Garden a gundumar Wuye saboda keta...

Gwamnatin Nijar ta karrama wasu yan Najeriya,Alhaji Aliko Dangote da wasu Gwamnoni biyu

0
Gwamnatin Nijar ta karrama wasu 'yan Najeriya shida da suka hada da shugaban rukunin Dangote Aliko Dangote da wasu gwamnoni biyu.  “Don murnar zagayowar ranar...