DA DUMINSA : Gini mai hawa hudu ya ruguje a jihar Uyo
Wani gini mai hawa hudu da ake ginawa ya ruguje a Uyo babban birnin jihar Akwa Ibom.
Lamarin dai ya faru ne a ranar Asabar,...
Sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe ‘yan bindiga mutum biyu tare da baje maboyar...
Gwamnatin jihar Kaduna, ta ce dakarun Operation Forest Sanity sun kashe wasu ‘yan bindiga biyu tare da fatattakar wasu maboya a karamar hukumar Chikun...
SUFETO JANAR NA ‘YAN SANDA YA AMINCE DA SABBIN KA’IDOJIN SANYA TUFAFI GA ‘YAN...
Sufeto janar na ‘yan sanda Usman Baba,ya amince da sabuwar kuma ingantattatun ka'idoji sanya tufafi ga mata jami'an da ke ba su damar sanya...
Yan bindiga sun kashe mutane bakwai a ayarin motocin Apostle Suleman a yammacin jiya...
Wasu ‘yan bindiga a ranar Juma’a sun kai hari kan ayarin motocin shugaban Omega Fire Ministries Worldwide, Apostle Johnson Suleman, a kan hanyar Benin...
KAMFANIN RAILWAY EIGHT ENGINEERING GROUP NA KASAR SIN TA FARA AIKIN GUDUNMAWA NA SAMAR...
Domin tabbatar da saukin zirga-zirga da tsari a kan titunan Abuja, hukumar babban birnin tarayya, FCTA, ta kaddamar da aikin gina siginonin sarrafa hasken...
Gwamnan Jihar Zamfara ya mika sunayen kwamishinonin sa ga majalisar dokoki domin tantancewa.
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta tabbatar da samun jerin sunayen wadanda aka nada wadanda za su zama kwamishinoni da majalisar zartarwa a gwamnatin jihar...
An kai farmaki dajin Pasali da Kuje inda aka rushe maboyar yan ta’adda.
A yau Laraba ne jami’an hukumar babban birnin tarayya Abuja suka kai samame a wani dajin Pasali da ke kan hanyar Kuje zuwa Gwagwalada...
FCT- IRS, CITN na yaƙin neman hanya na wayar da kan masu biyan haraji...
...DOmin tilasta biyan haraji ta kowane fanni.
A wani yunkuri na wayar da kan mazauna yankin kan yadda ake tafiyar da harkokin haraji a halin...
OHINOYI NA AL’UMMAR IBIRA YA KWANTA DAMA
OHINOYI NA AL'UMMAR IBIRA YA KWANTA DAMA
Rahotanni sun bayyana cewa a safiyar yau ne, Allah ya yi wa Sarkin Al'ummar Ibira (Ohinoyi of...
Wasu matasa a jahar Bayelsa sun dauki mataki a hannun su yayin da wani...
A ranar Laraba ne wasu ’yan daba suka kashe wani ma’aikacin babur a unguwar Kpansia da ke cikin babban birnin Yenagoa a jihar Bayelsa.
Wannan...