Monday, December 4, 2023

DA DUMINSA : Gini mai hawa hudu ya ruguje a jihar Uyo

0
 Wani gini mai hawa hudu da ake ginawa ya ruguje a Uyo babban birnin jihar Akwa Ibom.    Lamarin dai ya faru ne a ranar Asabar,...

Sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe ‘yan bindiga mutum biyu tare da baje maboyar...

0
Gwamnatin jihar Kaduna, ta ce dakarun Operation Forest Sanity sun kashe wasu ‘yan bindiga biyu tare da fatattakar wasu maboya a karamar hukumar Chikun...

SUFETO JANAR NA ‘YAN SANDA YA AMINCE DA SABBIN KA’IDOJIN SANYA TUFAFI GA ‘YAN...

0
Sufeto janar na ‘yan sanda Usman Baba,ya amince da sabuwar kuma ingantattatun ka'idoji sanya tufafi ga mata jami'an da ke ba su damar sanya...

Yan bindiga sun kashe mutane bakwai a ayarin motocin Apostle Suleman a yammacin jiya...

0
Wasu ‘yan bindiga a ranar Juma’a sun kai hari kan ayarin motocin shugaban Omega Fire Ministries Worldwide, Apostle Johnson Suleman, a kan hanyar Benin...

KAMFANIN RAILWAY EIGHT ENGINEERING GROUP NA KASAR SIN TA FARA AIKIN GUDUNMAWA NA SAMAR...

0
Domin tabbatar da saukin zirga-zirga da tsari a kan titunan Abuja, hukumar babban birnin tarayya, FCTA, ta kaddamar da aikin gina siginonin sarrafa hasken...

Gwamnan Jihar Zamfara ya mika sunayen kwamishinonin sa ga majalisar dokoki domin tantancewa.

0
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta tabbatar da samun jerin sunayen wadanda aka nada wadanda za su zama kwamishinoni da majalisar zartarwa a gwamnatin jihar...

An kai farmaki dajin Pasali da Kuje inda aka rushe maboyar yan ta’adda.

0
A yau Laraba ne jami’an hukumar babban birnin tarayya Abuja suka kai samame  a wani dajin Pasali da ke kan hanyar Kuje zuwa Gwagwalada...

FCT- IRS, CITN na yaƙin neman hanya na wayar da kan masu biyan haraji...

0
...DOmin tilasta biyan  haraji ta kowane fanni. A wani yunkuri na wayar da kan mazauna yankin kan yadda ake tafiyar da harkokin haraji a halin...

OHINOYI NA AL’UMMAR IBIRA YA KWANTA DAMA

0
OHINOYI NA AL'UMMAR IBIRA YA KWANTA DAMA Rahotanni sun bayyana cewa a safiyar yau ne, Allah ya yi wa Sarkin Al'ummar Ibira (Ohinoyi of...

Wasu matasa a jahar Bayelsa sun dauki mataki a hannun su yayin da wani...

0
A ranar Laraba ne wasu ’yan daba suka kashe wani ma’aikacin babur a unguwar Kpansia da ke cikin babban birnin Yenagoa a jihar Bayelsa. Wannan...