Duk da Umarnin da Gwamnan Gombe ya bayar, ‘Yan Sanda sun ki wargaza wuraren...
Duk da umarnin da gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayar na a gaggauta rusa duk wuraren binciken jami’an tsaro a jihar, binciken...
Sarkin Musulmi Muhammadu Sa’ad Abubakar III ya cika shekaru 66 a duniya.
A ranar Laraba ne da ya gabata,Shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mairitaya),ya bi sahun daukacin al’ummar Musulmi wajen taya Sarkin Musulmi Muhammadu Sa’ad...
SPEECH DELIVERED BY RT HON YAKUBU DOGARA, GUEST SPEAKER AT THE APC NORTHERN CHRISTIAN...
SPEECH DELIVERED BY RT HON YAKUBU DOGARA, GUEST SPEAKER AT THE APC NORTHERN CHRISTIAN LEADERS SUMMIT, ABUJA 2022 ON THE THEME, “RIGHTEOUSNESS EXALTS A...
Attajirin Afirka ta Kudu ya maye gurbin Dangote a matsayin wanda ya fi kowa...
Shugaban rukunin Dangote, Aliko Dangote,ya rasa matsayinsa ya zama na biyu a cikin jerin attajirin da suka fi kowa kudi a Afirka bayan da...
Dan tsohon shugaban kasa, Marigayi Umar Musa ‘Yar’Adua zai daura aure da amaryarsa, Yacine.
An ruwaito cewa Shehu Yar’Adau daya daga cikin ‘ya’yan tsohon shugaban kasa Umar Musa Ya’Adua na shirin auren amaryarsa, Yacine. Za a daura aurensu...
Tsohon kakakin majalisar wakilai, Hon. Yakubu Dogara, ya yabawa Shugaba Muhammadu Buhari bisa sauye-sauyen...
Tsohon Kakakin Majalisar Wakilai, Honarabul Yakubu Dogara, ya yaba wa Shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa ga sauye-sauyen da ya yi a harkar zabe a...
Ina Son wadda zasu gaji mulki su cigaba da Yakin Da Cin Hanci Da Rashawa –...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna fatansa na ganin harsashin da gwamnatinsa ta kafa a yakin da ake yi da cin hanci da rashawa...
Mawaƙiya DJ Cuppy ta karɓi lambar yabo don taimakon jama’a, ta ba da jawabi
Furodusa na Najeriya kuma yan wasan faifai watto DJ, Florence Otedola, wanda aka fi sani da DJ Cuppy, ta samu lambar yabo don ayyukan...
Two senior officers of the Nigerian Police Abducted.
Two intelligence officers of the Nigeria Police who were on a mission to Kogi State were abducted on Abuja – Lokoja high way.
A Source...
Ziyara akan kasuwanci tsakanin Nahiyar Arab da Najeriya
. Kokarin da Gwamnatin FCT ke yi na ganin an saka hannun jarin kasashen waje kai tsaye zuwa babban birnin tarayya yana samun sakamako...














