Friday, April 26, 2024

Yanzu-yanzu: ayarin motocin Ortom sun yi hatsarin mota

0
Mutane da dama da suka hada da ‘yan majalisar dokokin jihar Binuwai biyu sun jikkata a lokacin da ayarin motocin gwamnan jihar Samuel Ortom...

Kotun Daukaka Kara Ta Dawo Da Dauda Lawal A Matsayin Dan Takarar Gwamnan Jihar...

0
Kotun Daukaka Kara Ta Dawo Da Dauda Lawal A Matsayin Dan Takarar Gwamnan Jihar Zamfara A PDP Kotun daukaka kara dake Sokoto ta mayar da...

Jerin Kasashen Afirka 4 da suka kai wasan daf da na kusa da karshe...

0
Bayan shekaru 92 da yunkurin 49, wata tawagar Afirka ta kai wasan kusa da na karshe a gasar cin kofin duniya. Morocco ta zama tawaga...

FCTA ta fusata kan kin biyan haraji ;Ta yi barazanar aiwatar da takaddun haraji...

0
A yau Laraba ne hukumar babban birnin tarayya Abuja ta yi barazanar kakabawa wasu mutane, kungiyoyi da hukumomin da suka karya umarninta na bayar...

Shahararren dan jaridan kasar Amurka Grant Wahl ya mutu a kafar yada labarai a...

0
Shahararren dan jaridan nan dan kasar Amurka mai suna Grant Wahl ya mutu bayan da ya fadi a kafar yada labarai a ranar Juma'a,...

Gwamnatin tarayya ta bayyana ainihin dalilin tsadar abinci

0
Gwamnatin tarayya ta dora alhakin tsadar kayan abinci a Najeriya kan hauhawar farashin kayayyaki da fasa kwauri.  POLITICS NIGERIA ta ruwaito cewa, Mohammad Abubakar, ministan...

Tsohon dan wasan Ingila, Heskey ya bukaci Liverpool da ta sayi Osimhen

0
Tsohon dan wasan Ingila Emile Heskey ya shawarci Liverpool da ta sayi Victor Osimhen. Rahotanni sun bayyana cewa Liverpool na cikin kungiyoyin da ke son...

Kofin Duniya: Benzema zai koma tawagar Faransa

0
Karim Benzema na iya sake komawa cikin tawagar Faransa a gasar cin kofin duniya na 2022. Tun da farko an cire dan wasan mai shekaru...

The moment of truth for Qatar,as FIFA World game begins.

0
The moment of truth for Qatar’s ability to organise the FIFA World Cup after years of failed overtures and criticism over labour rights and...

Mr.OLUSADE ADESOLA YA YI KIRA GA HADIN KAN YAN JARIDA.

0
Babban Sakatare na Hukumar Babban Birnin Tarayya (FCTA), Mista Olusade Adesola, ya yi kira ga ‘yan jarida da su kara baiwa FCTA da gwamnatin...