Shugaban kasa ya soke shirinsa na yi wa ƴan ƙasa jawabin ranar Dimukuraɗiyya June...

0
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya soke shirin yin jawabin ranar Dimukuraɗiyya na bana da zai gudanar a kafafen yaɗa labarai a yau Alhamis. Tun farko...

Hukuncin Kotun ƙoli ya haifar da Rikici a Jihar Nasarawa

0
Hukuncin Kotun ƙoli: Rikici ya ɓarke a Nasarawa akan ƙin amincewa da hukuncin Hukuncin Kotun Koli ya jefa al’umma damuwa yayin da mazauna garin Nasarawa...

Gwamna Inuwa Ya Ziyarci Tinubu, Inda Ya Nemi Haɗin Gwiwa Tsakanin Gwamnatin Tarayya da...

0
Gwamna Inuwa Ya Ziyarci Tinubu, Inda Ya Nemi Haɗin Gwiwa Tsakanin Gwamnatin Tarayya da Gwamnatocin Jihoh Gwamnan Jihar Gombe Kuma Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Arewa, Muhammadu...

Kotun Koli Ta Kori Ƙarar da Jam’iyyar ADC Ta Shigar Kan Gwamna Inuwa Yahaya 

0
...Yayin Da Kotun Ta Ɗage Sauraron Ƙarar Da PDP Ta Shigar Kotun Ƙoli ta yi watsi da ɗaukaka ƙarar da Jam'iyyar ADC da ɗan takaranta...

“Ba ni da niyyar mayar da Legas babban birnin Nijeriya'”- Tinubu

0
Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa ba shi da niyyar mayar da Legas babban birnin Nijeriya daga Abuja. Mai bai wa shugaban kasar...

NDHS Da NPC Sun Buƙaci Haɗin Kan Jama’a Don Samun Nasarar Aikin Bincike Da...

0
NDHS Da NPC Sun Buƙaci Haɗin Kan Jama'a Don Samun Nasarar Aikin Bincike Da Tattara Bayanan Kiwon Lafiya Hukumar Bincike Da Tattara Bayanan Kiwon Lafiyan...

Aikin Hajji: Gwamna Inuwa Yahaya Ya Amince Da Biyan Tallafin ₦500,000 Ga Maniyyatan Jihar...

0
Aikin Hajji: Gwamna Inuwa Yahaya Ya Amince Da Biyan Tallafin ₦500,000 Ga Maniyyatan Jihar Gombe Gwamnan Jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya CON, ya amince da...

Tarihin Game da mutanen Gbagyi, ainihin masu Abuja

0
Sanin komai game da al'adun asalin mazauna Babban Birnin Tarayya.  'Yan Najeriya da yawa ba su san ainihin masu birnin taraiyya Abuja ba,watto mutanen Gbagyi, waɗanda aka ƙwace...

Kotun ɗaukaka ƙara ta umarci a kai mata Sheikh Abduljabbar gabanta a Ranar Laraba...

0
    Kotun ɗaukaka ƙara ta umarci a kai mata Sheikh Abduljabbar gabanta By Adamu Muhammad Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Kano ta bayar da...

Majalisar dokokin Jihar Kano ta ce zatayiwa dokar da ta tsige Sarki na 14,...

0
Tun da farko tsohon gwamnan jihar, Abdullahi Umar Ganduje ne, ya yi amfani da dokar wajen tsige Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II, Sarkin Kano...