Ranakun da aka Kirkiro Jihohi 36 A kasar Nijeriya.
Ga jerin Jihohi 36 a Najeriya da kwanakin da aka kirkiro su.
Ga su nan.
Jihar Abia.
An kafa jihar Abia a ranar 27 ga watan...
Gobe Lahadi karfe 7 na safe Shugaban kasa Bola Tinubu zai yi wa Yan...
*Breaking*.....
Shugaban kasa Bola Ahmed zai gabatar da jawabi ga yan kasar nan kai tsaye dangane da halin da ake ciki da kuma kiraye kirayen...
Jerin shugabannin kasar masu kankantan shekaru a duniya
Jerin sunayen shugabanin mafi karancin shekaru a duniya ya kunshi manyan matasan shugabannin da ke mulkin kasarsu tun suna kanana.
Wasu daga cikin waɗannan shugabannin...
Hukuncin Kotun ƙoli ya haifar da Rikici a Jihar Nasarawa
Hukuncin Kotun ƙoli: Rikici ya ɓarke a Nasarawa akan ƙin amincewa da hukuncin
Hukuncin Kotun Koli ya jefa al’umma damuwa yayin da mazauna garin Nasarawa...
TA WANE HANYOYI NE KUKE TUNANIN GWAMNATI ZATA BI WAJEN DAKILE MATSALOLIN TSARO A...
Jama’an kasar Najeriya sun kasance suna matukar damuwa da yadda gwamnatin kasa da ma na kananan hukumomi zasuyi aiki tare wajen ganin an magance...
An rushe sarakunan jihar Kano
Majalisar dokokin jihar Kano Amince inda ta rushe sarakuna biyar baki daya a jihar.
Hakan na nuni da cewar yanzu haka babu sarki a jihar...
KO MEYASA MATA SUKE SON AUREN NAMIJI MAI KUDI?
Aure wata alaka ce tsakanin mace da namiji wadda yake nufin hada rayuwarsu ta zama daya,hakanan kuma makomarsu ta kasance daya. Ana yin aure...
Jahar Nasarawa ta rufe makarantun ta na Gwamnati har ma da masu zaman kan...
Gwamnatin jihar Nasarawa ta bayar da umarnin rufe makarantun gwamnati da masu zaman kansu a fadin jihar nan take saboda barazanar tsaro.
Kwamishiniyar ilimi ta...
RABON KAYAN ANFANIN GONA GA MANOMAN KANANAN HUKUMOMIN BUNGUDU DA MARU- Gwamnatin Zamfara
GWAMNAN ZAMFARA YA KADDAMAR DA RABON KAYAN ANFANIN GONA GA MANOMAN KANANAN HUKUMOMIN BUNGUDU DA MARU
A ranar Juma’a ne Gwamna Dauda Lawal ya raba...
DUK ZAMAN DA ZAMUYI DA HUKUMAR HISBAH BA ZAI ZAMA MAFITA BA A WAJEN...
Fitaccen Jarumin masana'antar ta kannywood Tahir Muhammad Fagge Wanda aka fi sani da Tahir Fagge ya bayyana cewa kalubalen da Masana antarsu ke fuska,...