Friday, March 29, 2024

Hukuncin Kotun ƙoli ya haifar da Rikici a Jihar Nasarawa

0
Hukuncin Kotun ƙoli: Rikici ya ɓarke a Nasarawa akan ƙin amincewa da hukuncin Hukuncin Kotun Koli ya jefa al’umma damuwa yayin da mazauna garin Nasarawa...

Jahar Nasarawa ta rufe makarantun ta na Gwamnati har ma da masu zaman kan...

0
Gwamnatin jihar Nasarawa ta bayar da umarnin rufe makarantun gwamnati da masu zaman kansu a fadin jihar nan take saboda barazanar tsaro. Kwamishiniyar ilimi ta...

KO MEYASA MATA SUKE SON AUREN NAMIJI MAI KUDI?

0
  Aure wata alaka ce tsakanin mace da namiji wadda yake nufin hada rayuwarsu ta zama daya,hakanan kuma makomarsu ta kasance daya. Ana yin aure...

Jerin shugabannin kasar masu kankantan shekaru a duniya

0
    Jerin sunayen shugabanin mafi karancin shekaru a duniya ya kunshi manyan matasan shugabannin da ke mulkin kasarsu tun suna kanana.   Wasu daga cikin waɗannan shugabannin...

Gwamnatin Tarayya ta ba da umarnin rufe jami’o’in kasar na makonni uku domin gudanar...

0
Gwamnatin tarayya ta bayar da umarnin rufe jami’o’in kasar na tsawon makwanni uku domin gudanar da zabe mai zuwa. Hukumar kula da jami’o’i ta kasa...

Mahaifiyar fitaccen malamin addinin musulunci Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ta rasu.

0
Mahaifiyar fitaccen malamin addinin musulunci Sheikh Ahmad Abubakar Gumi, ta rasu. Sheikh Ahmad Gumi ya sanar cewa mahaifiyar tasa ta rasu ne a wani Asibiti...

TA WANE HANYOYI NE KUKE TUNANIN GWAMNATI ZATA BI WAJEN DAKILE MATSALOLIN TSARO A...

0
Jama’an kasar Najeriya sun kasance suna matukar damuwa da yadda gwamnatin kasa da ma na kananan hukumomi zasuyi aiki tare wajen ganin an magance...

 Ranakun da aka Kirkiro Jihohi 36 A  kasar Nijeriya.

0
  Ga jerin Jihohi 36 a Najeriya da kwanakin da aka kirkiro su.   Ga su nan.   Jihar Abia.   An kafa jihar Abia a ranar 27 ga watan...

Announcement from sultan of Muslim to Nigerians people About Ramadan Moon

0
The Sultanate Council Sokoto has declared Saturday 13/1/2024 as the first day of Rajab 1445 AH. And individual shall start for moon of Ramadan Yahaya...

RABON KAYAN ANFANIN GONA GA MANOMAN KANANAN HUKUMOMIN BUNGUDU DA MARU- Gwamnatin Zamfara

0
GWAMNAN ZAMFARA YA KADDAMAR DA RABON KAYAN ANFANIN GONA GA MANOMAN KANANAN HUKUMOMIN BUNGUDU DA MARU A ranar Juma’a ne Gwamna Dauda Lawal ya raba...