OBJ: Democracy or democrazy in danger?
OBJ: Dimokuradiyya ko dimokradiyya a cikin hadari?
Daga Tahir Ibrahim Tahir Talban Bauchi.
Amnesia ɗinmu na gamayya yana ba da damar haruffa daga shekarun da suka...
Gobe Lahadi karfe 7 na safe Shugaban kasa Bola Tinubu zai yi wa Yan...
*Breaking*.....
Shugaban kasa Bola Ahmed zai gabatar da jawabi ga yan kasar nan kai tsaye dangane da halin da ake ciki da kuma kiraye kirayen...
Yan sandan jahar Kano sun kama wani dan Kasar Sin da ya kashe budurwar...
Wani dan kasar China ya daba wa masoyiyar sa mai suna Ummakulsum Sani Buhari wuka har lahira a gidan Janbulo da ke karamar hukumar...
Zaben 2023: DRTS ya tura jami’ai 507 zuwa Abuja.
A wani bangare na kokarin tabbatar da tsaro a hanyoyin birnin tarayya musamman a lokacin zaben shugaban kasa na 2023, hukumar kula da zirga-zirgar...
KO MEYASA MATA SUKE SON AUREN NAMIJI MAI KUDI?
Aure wata alaka ce tsakanin mace da namiji wadda yake nufin hada rayuwarsu ta zama daya,hakanan kuma makomarsu ta kasance daya. Ana yin aure...
Gwamnatin Tarayya ta ba da umarnin rufe jami’o’in kasar na makonni uku domin gudanar...
Gwamnatin tarayya ta bayar da umarnin rufe jami’o’in kasar na tsawon makwanni uku domin gudanar da zabe mai zuwa.
Hukumar kula da jami’o’i ta kasa...
Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke wa Nnamdi Kanu hukuncin daurin rai...
babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yanke hukuncin daurin rai da rai kan Nnamdi Kanu, shugaban kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB)...
Har yanzu ana zaman dari-dari a kasuwar banex plaza dake Abuja.
Da yake mayar da martani game da lamarin a ranar Talata, kakakin Rundunar Sojin Kasa ta Najeriya, Manjo-Janar Onyema Nwachukwu, ya bayyana cewa an...
RABON KAYAN ANFANIN GONA GA MANOMAN KANANAN HUKUMOMIN BUNGUDU DA MARU- Gwamnatin Zamfara
GWAMNAN ZAMFARA YA KADDAMAR DA RABON KAYAN ANFANIN GONA GA MANOMAN KANANAN HUKUMOMIN BUNGUDU DA MARU
A ranar Juma’a ne Gwamna Dauda Lawal ya raba...
TA WANE HANYOYI NE KUKE TUNANIN GWAMNATI ZATA BI WAJEN DAKILE MATSALOLIN TSARO A...
Jama’an kasar Najeriya sun kasance suna matukar damuwa da yadda gwamnatin kasa da ma na kananan hukumomi zasuyi aiki tare wajen ganin an magance...








