Yan sandan jahar Kano sun kama wani dan Kasar Sin da ya kashe budurwar...

0
Wani dan kasar China ya daba wa masoyiyar sa mai suna Ummakulsum Sani Buhari wuka har lahira a gidan Janbulo da ke karamar hukumar...

Shugaban kasa ya soke shirinsa na yi wa ƴan ƙasa jawabin ranar Dimukuraɗiyya June...

0
Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya soke shirin yin jawabin ranar Dimukuraɗiyya na bana da zai gudanar a kafafen yaɗa labarai a yau Alhamis. Tun farko...

 Ranakun da aka Kirkiro Jihohi 36 A  kasar Nijeriya.

0
  Ga jerin Jihohi 36 a Najeriya da kwanakin da aka kirkiro su.   Ga su nan.   Jihar Abia.   An kafa jihar Abia a ranar 27 ga watan...

Kannywood: Gwamnatin Kano ta bayyana dalilin rufe shagon sayar da maganin gargajiya

0
Kano/Press Release/Adamu   Gwamnatin Kano ta bayyana dalilin rufe shagon sayar da maganin gargajiya Hukumar Tace Fina-finai ta Jihar Kano ta ɗauki matakin gaggawa kan wani mai...

Jahar Nasarawa ta rufe makarantun ta na Gwamnati har ma da masu zaman kan...

0
Gwamnatin jihar Nasarawa ta bayar da umarnin rufe makarantun gwamnati da masu zaman kansu a fadin jihar nan take saboda barazanar tsaro. Kwamishiniyar ilimi ta...

OBJ: Democracy or democrazy in danger?

0
OBJ: Dimokuradiyya ko dimokradiyya a cikin hadari? Daga Tahir Ibrahim Tahir Talban Bauchi. Amnesia ɗinmu na gamayya yana ba da damar haruffa daga shekarun da suka...

Zaben 2023: DRTS ya tura jami’ai 507 zuwa Abuja.

0
A wani bangare na kokarin tabbatar da tsaro a  hanyoyin birnin tarayya musamman a lokacin zaben shugaban kasa na 2023, hukumar kula da zirga-zirgar...

Har yanzu ana zaman dari-dari a kasuwar banex plaza dake Abuja.

0
Da yake mayar da martani game da lamarin a ranar Talata, kakakin Rundunar Sojin Kasa ta Najeriya, Manjo-Janar Onyema Nwachukwu, ya bayyana cewa an...

KO MEYASA MATA SUKE SON AUREN NAMIJI MAI KUDI?

0
  Aure wata alaka ce tsakanin mace da namiji wadda yake nufin hada rayuwarsu ta zama daya,hakanan kuma makomarsu ta kasance daya. Ana yin aure...

Mahaifiyar fitaccen malamin addinin musulunci Sheikh Ahmad Abubakar Gumi ta rasu.

0
Mahaifiyar fitaccen malamin addinin musulunci Sheikh Ahmad Abubakar Gumi, ta rasu. Sheikh Ahmad Gumi ya sanar cewa mahaifiyar tasa ta rasu ne a wani Asibiti...