HANYOYIN DA ZA MUBI WAJEN AMFANI DA ABUBUWAN TSARIN KAYYADE IYALI.
Yanayin kayyade Tsarin iyali yana taimakawa wajen kare mata daga kowace irin haɗarin lafiya da ka iya faruwa kafin, lokacin ko bayan haihuwa. Wadannan...
JUAC COMMENDED THE FCT MINISTER MALAM MUHAMMAD MUSA BELLO FOR HIS TREMENDOUS SUPPORT.
The Joint Union Action Committee (JUAC), the umbrella body of the various employees’ unions in the Federal Capital Territory Administration (FCTA) has commended the...
HANYOYIN DA ZAMUBI WAJEN KARE KAI DAGA CIWON GYAMBON CIKI WATO ULCER.
Peptic ulcer raunuka ne da ke tasowa a cikin rufin ciki, ƙarancin esophagus ko ƙananan hanji. Yawanci suna faruwa ne saboda kumburin ƙwayar cuta...
Tsohon Mataimakin Shugaban kasa Atiku Abubakar ya bayyana kudirin sa na tsayawa takaran Shugaban...
A jiya 23 ga watan maris 2022,tsohon Shugaban kasa Atiku Abubakar ya bayyana cewa,ya yanki tikitin tsayawa takaran Shugaban kasa a karkashin Jamm'iyar PDP...
Hukumar EFCC ta ba da beli ga gwamna Obiano.
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta ba da beli ga tsohon Gwamnar jahar Anambra Mr Willie Obiano bayan ya...
THE CELEBRATION OF AN ICON.
Hajiya Maryam Sani Abacha
“The final test of a leader is that he leaves behind him in other men, the conviction and the will to...
HANAAN BUHARI TA HAIFI DA NAMIJI A KASAR TURKIYA.
A lahadin da ya gabata ,ashirin ga watan maris(20-03-2022).ne aka samu karuwa a fadar Shugaban kasa Muhammadu Buhari.
Hanaan 'ya ce ga shugaba Buhari da...
MINISTAN FCT YA YIWA DALIBAN FCT KYAUTA A FASAHA DA KIMIYA..
1. Mai girma. Ministan babban birnin tarayya, Malam Muhammad Musa Bello ya yabawa daliban makarantar sakandiren kimiyyar gwamnati dake yankin Garki,da Gwagwalada a bisa nasarar...
Ziyara akan kasuwanci tsakanin Nahiyar Arab da Najeriya
. Kokarin da Gwamnatin FCT ke yi na ganin an saka hannun jarin kasashen waje kai tsaye zuwa babban birnin tarayya yana samun sakamako...
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta kame tsohon Gwamnar Anambra Willie Obiano.
Gwamnan Obiano wanda ya shafe watanni yana cikin jerin sunayen da hukumar ta EFCC ta ke fako.
By Fatima Abubakar
An kama tsohon Gwamnar da misalin...