Chelsea za ta karbi bakuncin Real Madrid, Man City za ta karbi bakuncin Bayern...

0
CHELSEA za ta kara da Real Madrid mai rike da kofin gasar zakarun Turai a wasan kusa da na karshe.   Pep Guardiola zai kara da...

INEC ta kare kwangilar da ta bayar ga kamfani dake da alaka da Binani na...

0
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) ta kare kwangilar buga kayan zabe ga Kamfanin Buga takardu na Binani Printing Press Limited.   Ana zargin kamfanin buga...

Ina Son wadda zasu gaji mulki su cigaba da Yakin Da Cin Hanci Da Rashawa  –...

0
  Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna fatansa na ganin harsashin da gwamnatinsa ta kafa a yakin da ake yi da cin hanci da rashawa...

Mutane 17 Sun Mutu, Uku Sun Raunata A Hadarin Mota A Kano

0
    A kalla mutane 17 ne aka tabbatar da mutuwarsu sannan wasu uku suka jikkata a wani hatsarin mota da ya afku a kauyen Yaura...

Duk da Umarnin da Gwamnan Gombe ya bayar, ‘Yan Sanda sun ki wargaza wuraren...

0
Duk da umarnin da gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayar na a gaggauta rusa duk wuraren binciken jami’an tsaro a jihar, binciken...

An fara gudanar da jawabai ga alhazan hajjin bana a Abuja.

0
Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Babban Birnin Tarayya (FCT) da ke Abuja, za ta gudanar da aikinta na farko na ilimi da wayar da...

Matsalar tsaro:An kawar da kasuwan wucin gadi na tsohuwar Sakatariya saboda masu aikata miyagun...

0
A n kawar da shahararriyar kasuwar wucin gadi da ’yan kasuwa a bayan tsohuwar Sakatariyar Tarayya, Area 1 Garki.  An ce korar da aka yi a...

Dage zabe na iya shafar fara kidayar 2023 – NPC

0
Fara kidayar gidaje da yawan jama'a na kasa na shekarar 2023 da aka shirya tun a ranar 29 ga watan Maris mai yuwuwa dage...

Mai Martaba Sarkin Kano, Gwamna Ganduje, Sanata Shekarau, Da Sauransu Sun Halarci Sallar Jana’izar...

0
Mai Girma Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje; Sarkin Kano, Mai Martaba Alhaji Aminu Ado Bayero da Sanata Ibrahim Shekarau na daga cikin dimbin musulmin...

Kotun Koli ta tabbatar da Rufa’i Hanga a matsayin zababben Sanata mai wakiltar Kano...

0
  Kotun kolin Najeriya, a ranar Juma’a, ta tabbatar da dan takarar jam’iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Sanata Rufa’i Sani Hanga a matsayin zababben...