Gwamnatin tarayya Ta Bada Umarnin Rufe Makarantun polytechnic Kan Zabe
A ranar Litinin ne gwamnatin tarayya ta umurci dukkanin makarantun polytechnic na kasar nan da su rufe har sai bayan babban zabe mai zuwa.
Wannan...
Emiefele, ya ce kara wa’adin kwanaki na musayar kudade ba lallai bane,yayin da kotun...
Gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele, a jiya, ya shaidawa jami’an diflomasiyya cewa, tsawaita wa’adin ranar 10 ga watan Fabrairu, na rarraba kudaden...
Gwamnatin tarayya Ta Bada Umarnin Rufe Makarantun polytechnic Kan Zabe
A ranar Litinin ne gwamnatin tarayya ta umurci dukkanin makarantun polytechnic na kasar nan da su rufe har sai bayan babban zabe mai zuwa.
Wannan...
Dan takarar kujerar Shugaban kasa a karkashin jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu yayi ganawar...
Shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari yana wata ganawar sirri da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Bola Tinubu, a fadarsa...
DA DUMI-DUMIN TA:Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kafa kwamitin mika mulki a watan mayun...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya amince da kafa kwamitin mika mulki ga shugaban kasa domin saukakawa tare da gudanar da ayyukan mika mulki daga...
Gwamnatin Tarayya ta ba da umarnin rufe jami’o’in kasar na makonni uku domin gudanar...
Gwamnatin tarayya ta bayar da umarnin rufe jami’o’in kasar na tsawon makwanni uku domin gudanar da zabe mai zuwa.
Hukumar kula da jami’o’i ta kasa...
Kotun koli ta tabbatar da shugaban majalisar dattawa Ahmad Lawan a matsayin dan takarar sanata na...
A hukunci mafi rinjaye da aka yanke a ranar Litinin, kotun kolin ta amince da daukaka karar da jam’iyyar APC ta shigar kan takarar...
Gwamna Badaru ya nada Sunusi a matsayin sabon Sarkin Dutse
Gwamna Muhammad Badaru na Jigawa ya amince da nadin Hameem Sunusi a matsayin sabon Sarkin Dutse.
Kamfanin dillancin labarai na Najeriya (NAN) ta ruwaito cewa...
Tsohon shugaban kasa ya rasu
Tsohon shugaban kasar Pakistan Pervez Musharraf ya rasu a wani asibiti da ke birnin Dubai bayan ya sha fama da rashin lafiya, kamar yadda...
Dogara da Keyamo sun yi arangama akan Buhari da Tinubu.
Kakakin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar All Progressives Congress, Festus Keyamo; Kuma tsohon kakakin majalisar wakilai, Yakubu Dogara, sun yi musayar kalamai...












