Friday, May 3, 2024

Juyin Mulki: Sojojin Burkina Faso sun hambarar da Paul Henri Damiba

0
Kaftin din sojojin Burkina Faso Ibrahim Traore ya sanar a daren jiya Juma'a cewa sojojin kasar sun kwace mulki tare da hambarar da shugaban...

2023: Rashin ganin Tinubu ya haifar da firgici a tsakanin magoya bayansa

0
Sa'o'i saba'in da biyu da fara yakin neman zaben 2023 a hukumance, dan takarar jam'iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki, Bola Tinubu ya...

Tinubu Ya Nada Aisha Buhari Shugabar Kungiyar Kamfen insa na Mata

0
A yau ne jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta bayyana uwargidan shugaban kasa Aisha Buhari a matsayin shugabar tawagar yakin neman zaben ta na...

Burkina Faso coup leader announces sack of Government.

0
The coup in Burkina Faso has been confirmed. Army captain Ibrahim Traore Friday evening announced that former military ruler Paul-Henri Damiba has been deposed...

Muna jin an ci amana mu – Sarkin ‘yan fashin Turji ya mayar da...

0
Ƙasurgumin ɗan bindigan nan, Bello Turji, yace cin amana ne harin da Sojojin Najeriya suka kai sansaninsa a jihar Zamfara. Jaridar The Cable ta...

SIYASA 2023: Buhari ya nemi mu cire Osinbajo daga majalisar yakin neman zaben Tinubu...

0
Kakakin kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC, Mr. Festus Keyamo ya ce sunan mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo baya cikin...

2023: Kungiyar Yarbawa ta Arewa ta baiwa Tinubu tabbacin samun kuri’u miliyan 20

0
Gabanin zaben 2023, wata kungiya a karkashin kungiyar Yarbawa ta Arewa Agenda for Tinubu (NOYAT), ta tabbatar wa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar...

Aisha Buhari ta bukaci a tallafa wa Ilimin yara marasa galihu

0
Uwargidan shugaban kasa, Aisha Buhari, ta bukaci masu ruwa da tsaki da su tallafa wajen bunkasa ilimi da tattalin arzikin yara marasa galihu a...

Wike ya musanta rahotannin cewa Tinubu ya ba shi tikitin takarar Sanata

0
Mataimaki na musamman ga gwamna Nyesom Ezenwo Wike kan harkokin yada labarai, Kelvin Ebiri, ya musanta rahotannin da ke cewa dan takarar shugaban kasa...

Cin hanci da rashawa ya kawo cikas ga cigaba a Afirka – Shugaba...

0
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Juma’a a birnin New York ya koka kan yadda cin hanci da rashawa ya ke jawo cikas ga...