Friday, April 19, 2024

INEC RELEASES FINAL LIST OF CANDIDATES FOR THE 2023 POLLS.

0
The leadership of the New Nigerian Peoples Party (NNPP)had made a press statement on the release of  the final list of candidates contesting for...

Matar Yusuf Buhari, Zahra ta kamala karatunta da first class a fannin Kimiyyar Gine-gine

0
Matar dan shugaba Buhari, Yusuf Buhari,  watto Zahra Bayero, ta kammala karatun digiri na farko a fannin Architectural Science a jami'ar kasar Birtaniya. Surukarta,...

JAHAR GOMBE YA KARBI BAKONCIN MASU RUWA DA TSAKI,YAYIN DA GWAMNA INUWA YAHAYA YA...

0
A jiya ne jahar Gombe ta karbi bakwancin manya manya wakilan Gwamnati, masu rike da madafun iko,Masu ruwa da tsaki,manyan attajiai da Malaman addini...

5 suspect arrested in connection with the death of Senator Kabiru Gayas son Barrister...

0
The Nigeria Police Force (NPF) has arrested five suspects over their role in the killing of Senator Kabiru Gaya’s son, Barr. Sadiq Gaya. Confirming the...

Yan sandan jahar Kano sun kama wani dan Kasar Sin da ya kashe budurwar...

0
Wani dan kasar China ya daba wa masoyiyar sa mai suna Ummakulsum Sani Buhari wuka har lahira a gidan Janbulo da ke karamar hukumar...

Dan kasan China mai shekaru 47 ya kashe budurwansa yar kasan Nijeriya da...

0
 A safiyar yau ne mazauna jihar Kano suka wayi gari da labarin da ke tayar da hankali a zukatan jama’a da kuma yadda aka...

Tinubu ya nemi kuri’u a wurin daurin auren dan gwamnan Gombe

0
A ranar Asabar ne dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress, Bola Tinubu, ya yabawa yankin Arewa maso Gabas bisa gagarumin goyon...

DA DUMINSA : Gini mai hawa hudu ya ruguje a jihar Uyo

0
 Wani gini mai hawa hudu da ake ginawa ya ruguje a Uyo babban birnin jihar Akwa Ibom.    Lamarin dai ya faru ne a ranar Asabar,...

Yajin aikin ASUU: NANS za ta rufe filayen jiragen sama daga ranar 19 ga...

0
Kungiyar dalibai ta kasa (NANS) ta yi barazanar rufe dukkan filayen jiragen sama na kasa waje daga ranar 19 ga watan Satumba, saboda yajin...

DA DUMI DUMINSA:Harhashin bindigar sojoji da aka harba a runduna biyu ta Ibadan ya...

0
Wani hatsari ya faru a wasu yankunan da ke kusa da runduna ta biyu ta sojojin Najeriya a Odogbo a Ibadan yayin da wasu...