Masu garkuwa da mutane jirgin kasa zasu iya aurar da Lois mai shekara 21...

0
Rahotanni daga wasu majiya mai tushe sun nuna cewa ‘yan ta’addan sun sako wasu mutane hudu da suka yi garkuwa da a cikin fasinjojin...

Four More Victims released by their Abductors today.

0
The terrorists that attacked the AK-9 Abuja-Kaduna train passengers on March 28, on Friday, released four more hostages including an 85-year-old woman, Hajiya Halimatu...

ASUU AND THE FEDERAL GOVERNMENT ARE YET TO RESOLVED THE ONGOING STRIKE.

0
The Academic Staff Union of Universities on Thursday said it would not call off its strike until the salary arrears of its members were...

Dalar Amurka miliyan 85 sun makale: Emirates ta dakatar da dukkan zirga-zirgar jiragen sama...

0
Kamfanin jiragen sama na Emirates ya sanar da dakatar da zirga-zirgar jiragensa zuwa Najeriya daga ranar 1 ga Satumba, 2022. Kamfanin dillancin labaran iqna ya...

Majalisar Wakilai ta fara bincikan Ma’aikatar Aikin Gona kan N18.6bn da ake zargin an...

0
Kwamitin majalisar wakilai mai kula da asusun gwamnati ta fara bincike kan Naira biliyan 18.6 da ma’aikatar noma da raya karkara ta tarayya ta...

Rundunar yan sandan Najeriya sun kai samame a Dawaki da Dutsen Alhaji tare da...

0
Tawagar runduna ta biyar ta rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen babban birnin tarayya Abuja, a daren Laraba, ta tarwatsa wata maboyar da ke unguwar...

POWER RESTORED IN SOME PARTS OF ABUJA AS ELECTRICITY WORKERS CALLED OFF STRIKE.

0
The National Union of Electricity Employees (NUEE) has suspended its nationwide strike for two weeks. The secretary-general of the union, Joe Ajaero, said this Wednesday...

ATTACK ON POLICE:Drastic measures had been taken by the FCTA Administration

0
Few months after some miscreants assaulted and broke a Police Officer's head,  injuring other task force members of the Federal Capital Territory Administration (FCTA),...

An bukaci gwamnatin tarayya da kada ta hana tuka babura

0
Shugaban kungiyar All okada  Union Forum na karamar hukumar Gwagwalada da ke babban birnin tarayya Abuja, Malam Kabir Dahiru, ya roki gwamnatin tarayya da kada...

‘Yan sanda sun fatattaki ‘yan ta’adda a Katsina, sun kwato dabbobi

0
Ana fargabar an kashe ‘yan ta’adda da dama tare da raunata wasu da dama bayan da wata tawagar jami’an ‘yan sanda suka dakile harin...