Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ne ke jagorantar zaman majalisar zartarwa ta tarayya a...
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ne ke jagorantar zaman majalisar zartarwa ta tarayya a fadar gwamnati dake Abuja.
Taron na FEC na wannan makon shi...
MESSI YA LASHE KYAUTAR GWARZON DAN KWALLON KAFA NA MAZA NA FIFA.
Lionel Messi ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon kafa na maza na FIFA bayan da ya jagoranci Argentina ta lashe gasar cin kofin duniya...
Girgizar kasa ta sake afkawa Turkiyya: Gine-gine sun rushe yayin da girgizar kasa mai...
Girgizar kasa mai karfin awo 5.6 ta afku a lardin Malatya da ke kudancin kasar Turkiyya
An kama ma'aikatan gine-gine kan rugujewar gine-gine a girgizar...
JAWABIN SHUGABAN HUKUMAR ZABE TA KASA (INEC), PROFESSOR MAHMOOD YAKUBU, AKAN HUKUNCIN BUDE CIBIYAR...
JAWABIN SHUGABAN HUKUMAR ZABE TA KASA (INEC), PROFESSOR MAHMOOD YAKUBU, AKAN HUKUNCIN BUDE CIBIYAR KIDAYAR KURI’U NA ZABEN SHUGABAN KASA DOMIN ZABEN JAMA'A NA...
Da DUMI DUMIN TA:Daruruwan Shaguna Sun Kone a Monday Market da ke Maiduguri, yayin...
Wata gobara ta kone kantuna da dama dauke da kayayyaki na miliyoyin naira a babbar kasuwar Litinin mai suna MMM.
Majiyoyi sun ce lamarin wanda...
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta ba da tabbacin cewa za ta bayyana...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, ta bayar da tabbacin cewa za a bayyana sakamakon zaben shugaban kasa na yau Asabar cikin...
Shugaban jam’iyyar Adawa PDP Sunday Zakka ya rasu sa’o’i kadan ga babban zaben 2023.
Shugaban jam'iyyar adawa ta PDP, babban birnin tarayya Abuja, Sunday Dogo Zakka ya rasu.
Zakka ya rasu ne sa’o’i kkadan ga zaben shugaban kasa da...
Zaben 2023: DRTS ya tura jami’ai 507 zuwa Abuja.
A wani bangare na kokarin tabbatar da tsaro a hanyoyin birnin tarayya musamman a lokacin zaben shugaban kasa na 2023, hukumar kula da zirga-zirgar...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari,ya gargadi ‘yan Najeriya da su guji tayar da tarzoma bayan...
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi gargadi game da tarzoma da tashe-tashen hankula bayan bayyana sakamakon zabe a babban zaben 2023.
A ranar Asabar 25...
Jami’antsaro sun kama daya daga cikin maharan jirgin kasar Abuja zuwa Kaduna. .
Hedikwatar tsaro ta bayyana a jiya cewa dakarun Operation Whirl Punch, sun kama wasu ‘yan ta’adda uku a kauyen Damba da ke karamar hukumar...