Tuesday, March 21, 2023

Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ne ke jagorantar zaman majalisar zartarwa ta tarayya a...

0
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ne ke jagorantar zaman majalisar zartarwa ta tarayya a fadar gwamnati dake Abuja. Taron na FEC na wannan makon shi...

MESSI YA LASHE KYAUTAR GWARZON DAN KWALLON KAFA NA MAZA NA FIFA.

0
Lionel Messi ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon kafa na maza na FIFA bayan da ya jagoranci Argentina ta lashe gasar cin kofin duniya...

Girgizar kasa ta sake afkawa Turkiyya: Gine-gine sun rushe yayin da girgizar kasa mai...

0
Girgizar kasa mai karfin awo 5.6 ta afku a lardin Malatya da ke kudancin kasar Turkiyya An kama ma'aikatan gine-gine kan rugujewar gine-gine a girgizar...

JAWABIN SHUGABAN HUKUMAR ZABE TA KASA (INEC), PROFESSOR MAHMOOD YAKUBU, AKAN  HUKUNCIN BUDE CIBIYAR...

0
JAWABIN SHUGABAN HUKUMAR ZABE TA KASA (INEC), PROFESSOR MAHMOOD YAKUBU, AKAN  HUKUNCIN BUDE CIBIYAR KIDAYAR KURI’U NA ZABEN SHUGABAN KASA   DOMIN ZABEN JAMA'A NA...

Da DUMI DUMIN TA:Daruruwan Shaguna Sun Kone a Monday Market da ke Maiduguri, yayin...

0
Wata gobara ta kone kantuna da dama dauke da kayayyaki na miliyoyin naira a babbar kasuwar Litinin mai suna MMM. Majiyoyi sun ce lamarin wanda...

Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta ba da tabbacin cewa za ta bayyana...

0
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, ta bayar da tabbacin cewa za a bayyana sakamakon zaben shugaban kasa na yau Asabar cikin...

Shugaban jam’iyyar Adawa PDP Sunday Zakka ya rasu sa’o’i kadan ga babban zaben 2023.

0
Shugaban jam'iyyar adawa ta PDP, babban birnin tarayya Abuja, Sunday Dogo Zakka ya rasu. Zakka ya rasu ne sa’o’i kkadan ga zaben shugaban kasa da...

Zaben 2023: DRTS ya tura jami’ai 507 zuwa Abuja.

0
A wani bangare na kokarin tabbatar da tsaro a  hanyoyin birnin tarayya musamman a lokacin zaben shugaban kasa na 2023, hukumar kula da zirga-zirgar...

Shugaban kasa Muhammadu Buhari,ya gargadi ‘yan Najeriya da su guji tayar da tarzoma bayan...

0
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi gargadi game da tarzoma da tashe-tashen hankula bayan bayyana sakamakon zabe a babban zaben 2023. A ranar Asabar 25...

Jami’antsaro sun kama daya daga cikin maharan jirgin kasar Abuja zuwa Kaduna. .

0
Hedikwatar tsaro ta bayyana a jiya cewa dakarun Operation Whirl Punch, sun kama wasu ‘yan ta’adda uku a kauyen Damba da ke karamar hukumar...