Saturday, April 27, 2024

Ministan baban birnin Tarayya Abuja Bar.Nyesome wike ya Mika sakon gaisuwar Ista na musamman...

0
inistan Babban Birnin Tarayya Abuja,amadadin hukumar babban birnin tarayya Abuja, ya mika sakon gaisuwa ga daukacin mazauna babban birnin tarayya, musamman mabiya addinin kirista...

FCTA ta Tabbatar Wa maniyyatan hajjin bana cewa za su yi aikin hajji ...

0
Hukumar kula da babban birnin tarayya (FCTA) ta baiwa maniyyata aikin hajjin bana ta 2024 tabbacin gudanar da aikin hajjin bana a kasar Saudiyya. Karamar...

Kwamishinan Yan Sandan Babban Birnin Tarayya Abuja,Ya Tabbatar Wa Mazauna Birnin Tsaro Da Kwanciyar...

0
Rundunar ‘yan sandan babban birnin tarayya Abuja, ta fito ta ce ta girke jami’anta 2,000 a lunguna da sako na babban birnin tarayya Abuja,...

Dr.Mariya Mahmoud ta yi Kira ga shuwagabanni da su kasance masu tsoron Allah a...

0
Karamar ministar babban birnin tarayya, Dr. Mariya Mahmoud, ta bukaci shugabanni a fadin kasar nan da su yi shugabanci a kodayaushe da tsoron Allah. Mahmoud...

Gwamnan Gombe Ya Ƙaddamar Da Rabon Tallafi Karo Na 17 Ga Marassa Galihu 214,500

0
Gwamnan Jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya, ya ƙaddamar da wani sabon rukuni na rabon tallafin kayan abinci karo na 17 ga marasa galihu...

An kubutar da daliban makarantar Kuriga da ke Jihar kaduna .

0
‘Yan bindiga sun sako ‘yan makarantar Kuriga da aka sace a jihar Kaduna. Gwamnan jihar, Sanata Uba Sani, ya sanar da sakin su a shafin...

Kasar Saudiyya ta bayyana 11 ga watan Maris a matsayin 1 ga watan Ramadan.

0
Kasar Saudiyya ta bayyana 11 ga watan Maris a matsayin 1 ga watan Ramadan   Kwamitin Ganin Wata a ƙasar Saudiyya ya Sanar da Ganin Jinjirin...

SHUGABAN KASA TINUBU YA DAKATAR DA SHUGABAN HUKUMAR RAYA WUTAR LANTARKI AHMAD SALIHIJO AHMAD...

0
Dangane da wasu sabbin binciken da aka gano a yayin wani kwakkwaran bincike kan harkokin kudi na Hukumar Raya Wutar Lantarki ta Karkara (REA),...

Hukumar FCT-IRS ta yi Kira ga mazauna Abuja da su gabatar da bayanan harijin...

0
Hukumar tattara kudaden shiga ta cikin babban birnin tarayya (FCT-IRS) tana so ta tunatar da duk mutanen da ke zaune a cikin FCT da...

Lambar Yabo Na Jaridar The Sun: Gwamna Inuwa Ya Sake Zama Gwarzon Shekara

0
Lambar Yabo Na Jaridar The Sun: Gwamna Inuwa Ya Sake Zama Gwarzon Shekar   Makwanni biyu bayan ya lashe lambar yabo ta Gwarzon Gwamna a Fagen...