Gwamna Abdullahi Sule na jahar Nasarawa ya kawo ziyarar rangadi ga Nyesom Wike a...

0
Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja ta bude tattaunawa da gwamnatin jihar Nasarawa da nufin hada kai wajen samar da layin dogo da...

PRESIDENT TINUBU NOMINATES NEW CBN GOVERNOR AND MANAGEMENT TEAM FOR SENATE SCREENING AND CONFIRMATION

0
STATE HOUSE PRESS RELEASE PRESIDENT TINUBU NOMINATES NEW CBN GOVERNOR AND MANAGEMENT TEAM FOR SENATE SCREENING AND CONFIRMATION President Bola Tinubu has approved the nomination of...

Sarakunan gargajiya goma ne daga babban birnin tarayya suka anfana da motocin alfarma.

0
Ministan babban birnin tarayya, Barista Ezenwo Nyesom Wike, ya mika motocin hukuma guda goma ga hakimai masu mataki na uku a babban birnin tarayya...

An rantsar da sabbin sakatarorin da za su gudanar da harkokin sakatariya a Abuja.

0
Domin taka rawar gani wajen gudanar da ayyukan gudanarwa masu inganci, hukumar babban birnin tarayya ta rantsar da sabbin sakatarorin da za su gudanar...

An kaddamar da gyare-gyaren tituna 135, na gundumomi da dama a Abuja.

0
Ministan Babban Birnin Tarayya (FCT), Mista Nyesom Wike, ya gargadi ‘yan kwangilar da ke kula da aikin gyaran hanyoyi 135 a babban birnin tarayya...

Jirgin yakin Burtaniya Ya Isa Najeriya Domin Tallafawa Tsaron Ruwa

0
A ranar Lahadin da ta gabata ne wani jirgin ruwan yakin ROYAL na ruwa mai suna HMS Trent ya isa Legas domin bayar da...

Ba za mu iya tabbatar ko musanta zargin kama mataimakiyar gwamnan CBN, Aisha Ahmad...

0
  Hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) ta bayyana cewa ba za ta iya tabbatarwa ko karyata kame mataimakiyar gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) mai...

Najeriya Na Bukatar Naira Tiriliyan 21 Don magance matsalar karancin gidaje – Shettima

0
NIJERIYA na bukatar Naira Tiriliyan 21 domin magance gibin gidaje a kasar, a cewar mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima. Ya bayyana haka ne a yayin...

Biden ya yabawa ‘Karfin Jagorancin’ Tinubu a matsayin Shugaban ECOWAS

0
SHUGABA Joe Biden, a ranar Lahadi, ya yaba wa Shugaba Bola Tinubu kan “karfin shugabancinsa” a matsayinsa na shugaban kungiyar raya tattalin arzikin kasashen...

Rundunar ‘Yan Sanda a Abuja, ta kame wani jami’in DSS da ya yi sanadiyar...

0
Kwamishinan ‘yan sanda na babban birnin tarayya, Haruna Garba, ya bayyana cewa an kama wani jami’in ma’aikatar harkokin tsaro na hukumar DSS da ke...